Search This Blog

Thursday, 12 January 2023

LABARI DA DUMIDUMINSA! INEC ta kara wa’adin lokacin Karbar katin zabe

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta kara wa’adin da ta sanar na kammala rabon katin zabe da mako guda a fadin Najeriya.

Karin bayani na tafe