Posts

Showing posts with the label Visa

Hefty Penalties Await Hajj Visa Violators

Image
This is to remind or inform the public of the warning issued by the Ministry of Hajj and Umrah of the Kingdom of Saudi against participating in the Hajj without the valid Hajj visa. The Kingdom's Ministry of Interior stipulated a penalty of deportation and fine of 10,000 SR on anyone caught performing Hajj without the authorized Hajj permit. In line, a similar message has been received by NAHCON (National Hajj Commission of Nigeria) through the Federal Ministry of Foreign Affairs from the Royal Embassy of Saudi Arab Abuja, disclosing the stand of the Saudi Council of Senior Scholars on the matter.   The Council issued a Fatwa (a legal ruling given by recognized religious authority) to the Muslim Ummah emphasizing the prohibition of performing Hajj without a permit. In a statement signed by Assistant Director Public Affairs of the Commission, Fatima Sanda Usara, said the letter stated in part that, “The Council in its Fatwa, urged pilgrims to adhere to rules and regulati

Har Yau 29 Ga Watan Afurilu Ce Ranar Karshe Ta Rufe Bizar Maniyyata Hajjn 2024 - Laminu Rabi'u Danbappa

Image
Darakta-Janar na Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano, Alhaji Laminu Rabi’u Danbappa ne ya sanar da haka a yau yayin da yake duba batun sayar da kujerun aikin Hajji da aka ware wa kananan hukumomi a ofishinsa. A sanarwar da Jami'in hulda da jama'a na hukumar, Sulaiman Abdullahi Dederi ya sanyawa hannu, yace Alhaji Laminu Rabi’u ya bukaci jami’an alhazai na kananan hukumomi da su yi amfani da kwarewarsu wajen gudanar da aikinsu domin cimma manufofinsu. Bugu da kari, babban daraktan ya yaba da kokarin jami’an alhazan na kananan hukumomin, inda ya bayyana cewa gudunmawar da suka bayar ta taka rawar gani wajen ganin hukumar ta samu nasara. Alhaji Laminu Rabi’u Danbappa ya tabbatar da hakan ne a yayin wani zaman nazari da aka yi inda ake tantance adadin kujerun aikin Hajji na kananan hukumomi. Ya jaddada cewa Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano ta tsaya tsayin daka wajen ganin an samu saukin gudanar da aikin Hajji cikin sauki da lada ga dukkan maniyyata.