Search This Blog
Saturday, 8 April 2023
Dalilan Da Suka Sanya Aka Samu Farashin Aikin Hajji Daban-daban Ga Jahohin Najeriya - NAHCON
Welcome to Alheekmah News Alheekmah News is a Nigerian digital news platform committed to delivering timely, accurate, and credible news to readers across Nigeria and beyond. We provide comprehensive coverage of national affairs, politics, governance, Hajj and Umrah, religion, education, business, security, health, and other issues that shape our society. Our mission is to inform, educate, and inspire through responsible journalism founded on accuracy, fairness, and integrity. We strive to provide factual reporting while promoting public awareness and constructive engagement. At Alheekmah News, we believe that reliable information empowers individuals and strengthens communities. We are dedicated to bringing you breaking news, in-depth reports, exclusive interviews, and insightful analysis you can trust. Stay informed. Stay connected. Stay ahead with Alheekmah News.
Friday, 7 April 2023
#Hajj2023: Labari Da Dumiduminsa; Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Kudin Kujerar Aikin Hajin Bana
Shugaban Hukumar, Alhaji Zikirulla Kunle Hassan ne ya sanarwa manema labarai hakan, a yayin wani kwarkwaryar taron da hukumar ta gudanar da shugabannin hukumomin alhazai na jahohin Najeriya wanda ya gudana a ranar Juma'a
Zikirulla yace karin kudin kujerar aikin Hajin na 2023 ya faru ne sakamakon tashin farashin canjin Dalar Amurka da kuma wasu inganta ayyukan kula da alhazai ta hukumomin Saudi Arabia suka yi
Shugaban ya kuma sanr da ranar 21 ga watan Afurilu a matsayin ranar karshe da hukumomin da abun ya shafa zasu sanyawa hukumar aikin hajin ta kasa kudaden Maniyyatan da zasu ta shi a jahohinsu ko kuma kamfanoninsu
Da yake warware yadda biyan kudaden zai kasance tsakanin shiyyoyi ko jahohin Najeriya, Kunle ya ce Jahohin dake yankin Arewa maniyyatansu zasu biya naira miliyan biyu da dubu dari tara da sha tara (2,900,19,000.00)
Sai kuma jahohin da zasu tashi ta jahohin Maiduri da Yola, su kuma maniyyatan zasu biya naira miliyan biyu da dubu dari takwas da casa'in ( 2,890,000.00). Yayin da jahar Edo zasu biya naira miliyan biyu da dubu dari tara da sittin da takwas (2,968,000.00). Sai Ekiti da Onda su kuma zasu biya naira miliyan biyu da dubu dari takwas da tamanin (2,880,000.00)
Haka kuma jahohin Cross River da Osun zasu biya miliyan biyu da dubu dari tara da arba'in da takwas (2,943,000.000) da kuma miliyan biyu da dubu dari tara da casa'in da da uku (2,993,000.000)
Sai kuma jahohin Lagos da Ogun da Oyo, su kuma zasu biya naira miliyan biyu da dubu dari tara da casa'in da tara (2,999,000.000)
Sai yankunan Kudu masu Kudu da Kudu maso gabas, su kuma maniyyatansu zasu biya naira miliyan biyu da dubu dari tara da sittin da takwas (2,968,000.000)
Daga na Shugaban Hukumar ya ayyana kamfanonin jiragen da gwamnatin Najeriya ta sahalewa yin jigilar maniyyatan na bana da suka hada da NAHCON Azman Air, Max Air, Air Peace, Flynas, Aero contractors, Arik Air da kuma Value Jet Air
Welcome to Alheekmah News Alheekmah News is a Nigerian digital news platform committed to delivering timely, accurate, and credible news to readers across Nigeria and beyond. We provide comprehensive coverage of national affairs, politics, governance, Hajj and Umrah, religion, education, business, security, health, and other issues that shape our society. Our mission is to inform, educate, and inspire through responsible journalism founded on accuracy, fairness, and integrity. We strive to provide factual reporting while promoting public awareness and constructive engagement. At Alheekmah News, we believe that reliable information empowers individuals and strengthens communities. We are dedicated to bringing you breaking news, in-depth reports, exclusive interviews, and insightful analysis you can trust. Stay informed. Stay connected. Stay ahead with Alheekmah News.
Saturday, 4 March 2023
Hajjin Bana: Hukumar Alhazai Ta Kano Ta Yi Kira Ga Maniyyata Aikin Hajin Bana, Da Su Cika Kudinsu Ya Kai Miliyan Biyu Da Dubu Dari Diya
Sakaaren zartarwa na hukumar, Ambasada Muhammad Abba Danbatta ne, yayi wannan kiran a ranar Asabar cikin wata sanarwa da ya bayar.
Danbatta yace tun a ranar 28 ga watan da ya gabata ne wa’adin
da hukumar kula da aikin hajji ta kasa (NAHCON) ta bayar ga hukumomin kula da
jin dadin alhazai na jahohi, na cika kudaden adadin kujerun da aka basu ya kare,
inda suka nemi alfarmar kara wa’adi domin bawa maniyyatan dama
“Bayan sanya hannu kan yarjejeniya ta gudanar da aikin Hajjin
2023 ta umarci jahohi da su kai a kalla daga miliyan daya da dubu dari biyar
zuwa sama”
Sakataren zartarwar wanda ya bayyana cewa tun a kwanakin
baya, bayan da suka dawo daga kasa Indonesiya wajen taron masu ruwa da tsaki
kan harkokin aikin Hajji na kasa da kasa, yace a lokacin hukumomi sun fito da
sababbin dokoki wanda aka umarci hukumomin alhazai na johohi su fadawa
maniyyatansu dasu cika kudinsu ya kai naira miliyan biyu da dubu dari biyar
kafin a ayyana kudin kujerar
“Wannan ne ya sa muke kira ga maniyyata wadanda suka biya ko
aka biya musu, dasu cika kudinsu ya kai naira miliyan biyu da dubu dari biyar
kafin a tantance abun da za a biya”
Welcome to Alheekmah News Alheekmah News is a Nigerian digital news platform committed to delivering timely, accurate, and credible news to readers across Nigeria and beyond. We provide comprehensive coverage of national affairs, politics, governance, Hajj and Umrah, religion, education, business, security, health, and other issues that shape our society. Our mission is to inform, educate, and inspire through responsible journalism founded on accuracy, fairness, and integrity. We strive to provide factual reporting while promoting public awareness and constructive engagement. At Alheekmah News, we believe that reliable information empowers individuals and strengthens communities. We are dedicated to bringing you breaking news, in-depth reports, exclusive interviews, and insightful analysis you can trust. Stay informed. Stay connected. Stay ahead with Alheekmah News.
Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa
FG Urges KOICA, FAO to Align Agricultural Intervention with Nigeria’s Development Priorities, Ward-Based Strategy
The Federal Government has called for stronger alignment between development partners’ interventions and Nigeria’s national deve...
-
Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya ce Bankuna za su ci gaba da karbar tsoffin takardun kudi na Naira ko da baya...
-
Matar hamshakin dan kasuwa na Kano, Alhaji Aminu Alasan Dantata, Hajiya Rabi ta rasu Jaridar SOLACEBASE ta rawaito cewa, Hajiya ...
-
Zababben Gwamnan Jihar Kano Ya Sanar Da Kwamitin Karbar Mulki …… Dr. Baffa Bichi, Abdullahi Musa ya nada a matsayin Shugaba da Sakatare Baya...

