Hakan ta faru ne biyo bayan neman bukatar hakan da lauyoyin sa suka gabatar.
Za a iya tunawa cewa a makon da ya gabata ne jami'an tsaro suka kama Shugaban masu rinjaye na majalisar bisa zargin aikata laifukan da suka hada da kisa a yayin gudanar da zabe
Cikakken labarin zai zo muku nan gaba