Posts

Showing posts with the label Manyan Makarantu

Yanzu-Yanzu : Gwamnatin Kano Ta Sanar Da Rage Kashi Hamsin Cikin Dari Na Kudin Da Daliban Manyan Makarantu Ke Biya

Image
Gwamna Abba Kabir ne ya sanar da hakan a yammacin ranar Litinin Gwamnan yace ya bawa Shugabannin makarantun gaba da Sakandire dake Kano umarnin rage kudin da dalibai ke biya daga kaso dari zuwa kaso hamsin Alhaji Abba Kabir Yusuf wanda ya sanar da hakan ta shafinsa na Facebook, ya ce wannan mataki ya faru ne sakamakon tsananin rayuwa da jama’a ke fuskanta a halin yanzu a kasar nan