Posts

Showing posts with the label AGILE

Digital Literacy: AGILE Kano trains teachers on multimedia content development, remote learning

Image
The Adolescent Girls Initiative for Learning and Empowerment (AGILE) has organised training for teachers on multimedia content development to ensure effective implementation of digital literacy and remote learning in Kano state.  The Project Coordinator Malam Mujtapha Aminu said the training marks an important milestone in an efforts to enhance digital literacy among adolescent girls. He added that the training was specifically designed to equip teachers with the essential digital knowledge and skills required to effectively integrate technology into their instructional practices.  "By doing so, we aimed to empower teachers to provide high-quality digital skills education to their students, particularly adolescent girls. "In today's technology-driven world, digital skills are no longer a luxury, but a necessity. They are essential for personal, societal, and economic growth, enabling individuals to participate fully in the digital economy, improve ...

Gwamnatin Kano Ta Tabbatar da Gano Illar Bata Tarbiyya Yara Mata A Shirin Tallafawa Ilimi Na AGILE

Image
Biyo bayan zarge-zargen bata tarbiyya da ake yiwa shirin tallafawa ilimin yaya mata na AGILE, ma’aikatar ilimi ta jihar Kano ta gudanar da taron karawa juna sani na yini biyu kan shirin. Premier Radio ta rawaito a shafinta na Facebook cewa, Kwamishinan ilimi na jihar Kano, Umar Haruna Doguwa, wanda ya yi magana a yayin taron na masu ruwa da tsakin da ke nazarin horar da dabarun rayuwa a karkashin shirin, ya ce ma’aikatar ta fitar da wani sabon salo na abubuwan da shirin ya kunsa. Ya ce malamai sun yi korafin cewa a cikin shirin akwai wasu abubuwa da basu amince da su ba inda suka duba korafin nasu kuma suka gano matsalar dake cikin sa yayin da aka cire duk wani da ya saba da al’ada da koyarwar addnini muslunci. A nashi bangaren, co’odinetan shirin na AGILE a nan Kano, Alhaji Nasiru Abdullahi-Kwalli, ya ce ma

Gwamnan Kano Ya Kaddamar Da Rabon Tallafin Kudi Ga 'Yan Mata' Yan Makaranta 45 850 Karkashin Shirin AGILE

Image
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da shirin raba katin ATM na kudi da ya kai naira miliyan 917 ga ‘yan mata 45850 karkashin shirin samar da ‘yan mata na matasa (AGILE) wanda aka gudanar a makarantar sakandiren mata ta gwamnati ta Janguza. a karamar hukumar Tofa. A sanarwar da mai rikon mikamin babban sakataren yada labaran Gwamnan, Hisham Habib ya sanyawa hannu, a cewar Gwamnan, an zabo wadanda suka ci gajiyar tallafin ne daga kananan hukumomi 19 na jihar wadanda ba su da ilimi sosai kuma aikin ya hada da samar da alawus-alawus, gyarawa da gina ajujuwa domin koyarwa da koyo. Gwamnan ya jaddada kudirin gwamnatinsa na inganta fannin ilimi yana mai cewa, “kamar yadda muka yi alkawari a lokacin yakin neman zabe, za mu tabbatar da aiwatar da ilimi kyauta tare da samar da abubuwan da ake bukata domin tabbatar da gudanar da ayyukansa ta yadda yara masu zuwa makaranta a yi ilimi” Gwamnan ya nanata. Dangane da karbar kudaden haram da masu kula da makarantu ke...