Search This Blog

Showing posts with label Kotun Zaben Gwamna. Show all posts
Showing posts with label Kotun Zaben Gwamna. Show all posts

Wednesday, 20 September 2023

Labari da dumiduminsa: Kotu ta ayyana Nasiru Gawuna a matsayin wanda ya ci Gwamnan Kano

Kotun Sauraron zaben kararrakin zaben Gwamnan Kano, a yau Laraba ta ayyana Dr Nasiru Yusuf Gawuna a matsayin wanda ya samu nasarar Zaben Gwamna a Kano
Zaman Sauraron Shari'ar Wacce aka gudanar ta hanyar manhajar Zoom, ta samu halartar Wakilan dukkanin bangarorin jam'iyyun guda biyu

Tun a safiyar wannan rana, magoya bayan jam'iyyun suka taru a wurare Daban-daban domin jiran tsammanin yadda shari'ar zata kasance

Cikakken labarin zai zo muku nan gaba 

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

Gimba Kakanda Celebrates Abdulmumin Jibrin at 50

Public affairs commentator and writer, Gimba Kakanda, has described Hon. Abdulmumin Jibrin as an archetype of a young Nigerian w...