Search This Blog

Showing posts with label Kotun Zaben Gwamna. Show all posts
Showing posts with label Kotun Zaben Gwamna. Show all posts

Wednesday, 20 September 2023

Labari da dumiduminsa: Kotu ta ayyana Nasiru Gawuna a matsayin wanda ya ci Gwamnan Kano

Kotun Sauraron zaben kararrakin zaben Gwamnan Kano, a yau Laraba ta ayyana Dr Nasiru Yusuf Gawuna a matsayin wanda ya samu nasarar Zaben Gwamna a Kano
Zaman Sauraron Shari'ar Wacce aka gudanar ta hanyar manhajar Zoom, ta samu halartar Wakilan dukkanin bangarorin jam'iyyun guda biyu

Tun a safiyar wannan rana, magoya bayan jam'iyyun suka taru a wurare Daban-daban domin jiran tsammanin yadda shari'ar zata kasance

Cikakken labarin zai zo muku nan gaba 

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

FG Urges KOICA, FAO to Align Agricultural Intervention with Nigeria’s Development Priorities, Ward-Based Strategy

The Federal Government has called for stronger alignment between development partners’ interventions and Nigeria’s national deve...