Posts

Showing posts with the label Kotun Zaben Gwamna

Labari da dumiduminsa: Kotu ta ayyana Nasiru Gawuna a matsayin wanda ya ci Gwamnan Kano

Image
Kotun Sauraron zaben kararrakin zaben Gwamnan Kano, a yau Laraba ta ayyana Dr Nasiru Yusuf Gawuna a matsayin wanda ya samu nasarar Zaben Gwamna a Kano Zaman Sauraron Shari'ar Wacce aka gudanar ta hanyar manhajar Zoom, ta samu halartar Wakilan dukkanin bangarorin jam'iyyun guda biyu Tun a safiyar wannan rana, magoya bayan jam'iyyun suka taru a wurare Daban-daban domin jiran tsammanin yadda shari'ar zata kasance Cikakken labarin zai zo muku nan gaba