Search This Blog

Showing posts with label EFCC. Show all posts
Showing posts with label EFCC. Show all posts

Thursday, 4 September 2025

EFCC, Presidency Parley on Investment Promotion

The Economic and Financial Crimes Commission, EFCC and the Presidential Economic Advisory Council, Presidential Foreign Intervention Promotion Council have forged a stronger collaborative pact to improve on foreign direct investment drives into the country.

The agreement was made in Abuja on Thursday, September 4, 2025 when the Director General of the Council, Prince Adeniyi Adeyemi, led his management team on a courtesy visit to the EFCC’s Executive Chairman, Ola Olukoyede at the Commission’s corporate headquarters.
ki
Adeyemi disclosed that the parley was necessary to evaluate the integrity of the investing members of the public preparatory to World Investment Summit to be hosted by Nigeria in November 2025.

“Nigeria will be hosting the World Investment Summit, the first of its kind in Africa. We have been traveling up and down to bring in foreign investors to support Mr. President. In the course of that, we met some people that really want to invest in Nigeria. But in spite of their willingness and readiness to work for Nigeria, we are being cautious, so as not to run into barbed wires. Some people want to bring in money to invest, but we don't have the intelligence to know whether the money they are bringing is to finance terrorism or any other negative thing. So, in order for us not to run into trouble in the course of doing our work, we deemed it fit to consult you. We need to partner with you, to collaborate to grow our economy. So, we are here to seek collaboration with your Commission so that we can together make Nigeria great again", he said 
Adeyemi also appreciated Olukoyede’s giant strides as the EFCC boss. “I want to appreciate the fantastic job you have been doing in this Commission. With my assumption of office a few months ago, I know what it is to be in a position of leadership. You, being at the center of this Commission, I sincerely pray that God Almighty will be with you”, he said. 

Olukoyede expressed delight at the opportunity to collaborate with the Council for the wellbeing of the economy and the country and extended a hand of fellowship to the Council.

“Thank you for making time to see us. Accept our hand of fellowship and collaborate with us. On our part as EFCC, one of the things we are trying to drive home with the instrumentality of this work is to grow the economy. When you are fighting corruption the aim is to build the economy and not to bring it down. We must find a balance between the fight against corruption and the sustenance of investment and attraction to foreign direct investments. Though we are trying to do that, it does not mean that we will tolerate financial crimes,” he said. 
Speaking on his resolve to spare no rogue investor in the anti-corruption fight, Olukoyede stated that, “As many as we know set up their businesses to destroy the economy, we will bring them down. We don't have any apology for that. Bringing them down will also help us build the economy because you can't set up your business to destroy the economy. So, we try to strike a balance and to see how we can interplay all the forces.

“Let us all ensure that we do the right things. If somebody sets out to scam the system, the long arm of the law will catch up with such a person. Let us always be conscious of that. On our part, we are ready to do the right things and to play by the rules.

Monday, 7 April 2025

EFCC dragged to Court over refusal to investigate AFN President, former Scribe Mosindi and NSC DG, Olopade

The Federal High Court in Abuja has been asked to compel the Economic and Financial Crimes Commission, (EFCC) to investigate the petition filed by a Non-Governmental Organisation (NGO) Incorporated Trustees of Athletics and Other Sports Development Initiative over allegation of misappropriation, diversion of funds.

Further in its petition the NGO alleged corruption in the AFN levelled against the AFN President, Tonobok Okowa, former Secretary General, Rita Mosindi, and Bukola Olopade who is now the Director General of the National Sports Commission, NSC.

In the writ of summons made available to our correspondent, the plaintiff is seeking a declaration by the Federal High Court that, in pursuant to section 6 (b) and (h) of the EFCC (Establishment) Act, 2004, the EFCC (the first defendant) has a mandatory duty to investigate all reported cases of economic and financial crimes.

The plaintiff is also seeking the leave of the court to declare that the EFCC's failure to conduct and conclude investigations on his petition dated 15th April 2024 is a dereliction of EFCC's statutory duty.  

The plaintiff is therefore seeking an order compelling the EFCC to commence and conclude investigations on his Petition as well as order compelling the AFN (second defendant) to assist the EFCC in the investigation of its Petition.

Also, the plaintiff is seeking an order of the Federal High Court to suspend Okowa and Mosindi as President and Secretary General from their offices during the period of the investigations as well as another order compelling Olopade to step aside as Director General of NSC during the period of the investigations and 'until such time the EFCC concludes its investigations on the Petition.

In its statement of claim, the Incorporated Trustees of Athletics and Other Sports Development Initiative, relying on the Audit Committee Report by the AFN and the Contractual Agreement between the AFN and Premium Trust Bank published in the Audit Committee Report, wants the EFCC to investigate why N70m was reportedly paid to AFN despite having a N100m a year contractual agreement with the AFN.

It claims this is contrary to the terms of agreement between the AFN and Premium Trust Bank which says the sponsorship money should be deposited in a special account set up for the purpose of the agreement and that it is from there payment of any of sort, including the N30m yearly commission to Olopade whose company, Nilayo Sports Management Company, acted as consultant to the AFN.

'During the performance of this Agreement, the Sponsor (Premium Trust Bank) has no financial obligation to Broker. The Broker shall be entitled to a yearly fee/commission which shall be paid through the SPV account to the tune of agreed percentage between AFN and the broker (Nilayo),' read article 4.11 of the Agreement. 

The Incorporated Trustees of Athletics and Other Sports Development Initiative also wants the EFCC to investigate how AFN president, Okowa paid himself (as the approving authority as contained in the AFN Constitution, 2017 and 2023 as amended) N40m for a purported loan he gave to the Federation without any agreement signed to that effect and which the (former) Secretary General confirmed in the Audit Report.

'There was no written agreement, but it was discussed in one of the Board meetings, that since there was delay in starting the competitions for the year, the President could fund some of the competitions to kickstart the activities of the year and will be reimbursed,' Mrs Mosindi (Secretary General) wrote in response to the AFN Audit Committee query but failed to provide the Minutes of the Meeting where it was mentioned and dicussed.

The purported loan was spent before the signing of the Agreement and article 3.1 was clear on what the sponsorship fee was meant for: 'The events shall cover all AFN organized or participated programs as agreed and designated by the AFN and the Sponsor.

It wants the EFCC to investigate which bank account the N70m was paid into by the broker (Nilayo Sports Management) since the (former) Secretary General admitted in writing in the Audit Report that the Special Bank Account as contained in the Agreement was yet to be opened.

' An SPV account is still underway to warehouse the Premium Trust money, we are still working on it with the Consultant to finalize the opening of the account,' Mrs Mosindi also wrote in another response to a query by the AFN Audit Committee after the N70m has been paid into an unknown account and spent.

Article 4.4 of the Agreement was clear on this: 'During the performance of this Agreement, an SPV account must be opened with Broker (Nilayo) and AFN as signatories.'

The Plaintiff says it was forced to take this action in furtherance of one of its registered objectives which is 'to initiate actions in public interest and welfare of Sports men and women in Nigeria.'

Hon. Ahmed Shuaibu Gara Gombe is the Chairman, Board of Trustees of Athletics and Other Sports Development Initiatives

Wednesday, 19 March 2025

Gombe unveils petition against AFN and Olopade's EFCC involvement

Sports entrepreneur and Chairman Gombe State Athletics Association Hon Ahmed Shuaibu Gara-Gombe has explained reasons he petitioned EFCC over alleged financial improprieties in the Athletics Federation of Nigeria (AFN) and the director general of National Sports Commission (NSC) Hon. Bukola Olokpade's involvement 

"Having not been satisfied with the explanations offered and also not satisfied with the position taken by AFN itself, I want an independent body to investigate the AFN financial activities. That's the reason for the petition to EFCC"

Gombe, in a chat with Journalists in Abuja recently said he issued a statement to a letter received from lawyers of Hon. Bukola Olopade the NSC DG giving him Seven Days ultimatum to delete, apologize and retract a statement he allegedly made against their clients (Olopade) in the social media about an on-going petition with the EFCC.

"I sent the letter to my lawyers who studied and advised accordingly and in response to their letter, I said, Let's meet in court, I am not going to retract, delete or apologize.

It is more than one month I have not heard from them"

The former Gombe football Association Chairman insisted that the error Olopade and his lawyers made was that "I did nothing to defame him"

Olopade was under investigation and failed to respond to investigators and investigators failed to apply the law for persons who failed to honour sormons.

"I want the public to know I'm not going to compromise on this matter and Hon. Olopade should understand that I have no problem with him, rather he created problems between us, the petition did not mention his name. 

As a stakeholder, and member of the Congress of Athletics Federation of Nigeria, I have rights to demand for financial statements of the federation.
I did not petition them as Chairman Gombe State Athletics Association, I petitioned as Chairman of a Non-governmental Organisation (NGO) recognised by law.

One of our mandates is to ensure accountability, transparency and good governance in athletics and other sports in Nigeria."

This also includes any stakeholder and organisations, we have rights under the law to bring such persons to book for national interest.

According to him, Hon. Olopade was inviting trouble when he instructed his lawyers to send me that kind of letter and I hope, I will not consume him.

Before then, He has been sending private messages to me. I have a message where Hon.Olopade invited me to a meeting. I didn't even have his number, but when I asked who is this, "I asked you for a meeting"

I gave him time and where we can meet based on his request, he kept me waiting for two weeks. When I asked him why he kept me waiting, he said, he thought I am the one to call him back.

I told him no, you are getting it wrong, you are a public servernt.

Don't behave that way, I'm advising you, don't behave that way.

Hon. Olopade also threatened me in a message, but I kept it, there would be a time to let it out.

If Olopade thinks too high about himself, I am not afraid of you people"

"For over 25 years in sports I have not been afraid of threats on my life, investigation of any kind nothing was found on me, nothing.

My conscience is very clear, anybody in the sports sector who feels Gara Gombe must be silenced, you are making a huge mistake.

This is a gathering storm, hope it won't consume everybody.

Again, my petition to EFCC was not pointing at Hon. Olopade."

The petition was actually directed at AFN President Tonobok Okowa and former Secretary Rita Mosindi.

These are the two people, but there's no way these two would be investigated without Olopade's involvement as an agent to the federation.

At the time this happened you were the substantive Managing Director of Nilayo Sports Marketing Company and you can't deny it.

Hon. Gara- Gombe also discussed and revealed more facts behind his petition against AFN.

"Note that immediately, the former AFN scribe Rita Mosindi was removed they have gone back to same old ways.

The new secretary sent State Athletics Association letters for registration/subscription asking them to make payments or dues into a private bank account.

This is a secretary that was posted just recently to AFN, they have started giving him different orientation".

Gombe State Athletics Association under my watch will not pay a dime into any private account.

If they like, they should refuse registering Gombe in any competition then, they would see problem, we are ready to pay, definitely not into a private account.
We have continued to emphasize that AFN doesn't have an account, instead of opening one, they are directing members to put money in a private account.

Again, the AFN Congress in Asaba was an illegal one, decisions taken there cannot stand, because I raised that issue, I was removed from the platform of Athletics Association Chairmen till today. AFN made a costly mistake by delisting me , like I said, something will happen in athletics federation of Nigeria very soon. 
He cautioned the NSC DG to desist from calling him, "If you want to engage me, its your problem.

You have threatened me by sending messages, that's your problem.
I have warned Olopade not to call me again and I hope he would stop.
I can tell you there's no expiring date to justice. 

The way things are going, it may even consume NSC itself.
The NSC as presently constituted is operating illegally.

The act establishing NSC says it must have a board, right now, there's no Board.
We have those operating as sole administrators with clashing functions.
Where is the board, even people there want to operate as executive chairman, but the law subsists until it is amended, at the moment, it has not been amended. 

There has been serious campaign to make someone an executive chairman, but if that happens, what would be the function of the DG who supposed to be the NSC head of administration.
The Chairman and board should be at a distance to allow the DG formulate policies to drive NSC, as it is, everyone is a sole administrator.

Is it how the sports economy is going to run?

Any decision NSC takes now is illegal without a board and could be challenged in court"..said Gombe

Thursday, 18 April 2024

Ba Zamu Lamunci Yi Mana Katsalandan A Ayyukanmu Ba - EFCC

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta yi kira ga jama’a  cewa laifi ne a hana jami’an hukumar gudanar da ayyukansu na halal.

A sanarwar da Shugaban sashen hulda da jama'a na hukumar, Dele Oyewale ya sanyawa hannu, yace Sashi na 38(2)(a(b) na dokar kafa hukumar EFCC ya sanya laifin hana jami'an hukumar gudanar da ayyukansu na halal. Masu laifi suna fuskantar daurin kurkuku na kasa da shekaru biyar.

Wannan gargadin ya zama dole bisa ga yadda mutane da kungiyoyin da Hukumar ke bincike ke kara ta'azzara na daukar doka a hannunsu ta hanyar daukar 'yan baranda domin dakile ayyukan EFCC.

A lokuta da dama, jami’an Hukumar sun yi taka-tsan-tsan wajen tunkarar irin wannan tada zaune tsaye domin gujewa tabarbarewar doka da oda. Abin takaici, ana ɗaukar irin wannan halin a matsayin alamar rauni.

Don haka hukumar ta yi gargadin cewa daga yanzu ba za ta lamunci duk wani yunkurin wani mutum ko kungiya na kawo cikas ga ayyukanta ba domin kuwa za a fuskanci hukuncin da ya dace.



Wednesday, 10 January 2024

EFCC Ta Kwace Fasfon Sadiya Da Betta Edu


Hukumar Yaki da Masu yi wa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa (EFCC), ta kwace fasfo din tsohuwar Ministar aJin-kai, Betta Edu da magabaciyarta, Sadiya Umar-Farouq, kan binciken badakalar da ake yi a ma’aikatar.

Wata majiya mai tushe daga EFCC ta ce an kwace fasfo din Edu da da Sadiya ne domin hana su fita daga Najeriya yayin da ake ci gaba da binciken.

“Hukumar ta kwace fasfo din tsofaffin ministocin biyu, Sadiya Umar-Farouq da Betta Edu.

“Mun kuma kwace fasfo din Halima Shehu har sai an kammala bincike. Hukumar ba ta son yin kasadar ganin ko daya daga cikinsu ya fice daga Najeriya alhalin ana bincike a kan su,” in ji majiyar.

Dangane da binciken Edu da Sadiya Umar-Farouq, EFCC ta gayyaci shugabannin bankunan Zenith, Providus da Jaiz ofishinta a ranar Talata.

Ita ma Halima Shehu, wacce aka dakatar daga hukumar kula da harkokin zuba jari ta kasa, EFCC na bincike a kan ta.

Aminiya ta ruwaito cewa Edu ta isa hedikwatar EFCC da misalin karfe 10 na safiyar ranar Talata domin amsa tambayoyi kan zargin almundahanar kudi da ake mata.

Wannan na zuwa ne bayan fitar wata takarda da ta nuna cewa Edu ta bukaci babban Akanta-Janar na Tarayya ya biya Naira miliyan 585 da aka ware wa marasa galihu zuwa wani asusun banki na daban.

A nata bangaren kuma, Sadiya Umar-Farouq, tsohuwar minista a lokacin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ita ma EFCC ta gayyace ta domin amsa tambayoyi kam zargin da ake mata na sama da fadi da sama da biliyan 37.

(AMINIYA)



Saturday, 18 November 2023

Sojoji Sun Kutsa Ofishin EFCC Dake Kuduna Domin Kubutar Da Abokan Aikinsu

Hukumar da ke yaƙi da yi wa tattalin arzikin Najeriya zagon ƙasa ta EFCC ta bayyana takaicinta kan yadda ta ce wasu jami'an sojin saman ƙasar suka kutsa ofishinta da ke Kaduna domin ƙwato 'yan uwansu da hukumar ta tare bisa zargin 'karya dokar aikin tsaro'.

Cikin wata sanarwa da hukumar ta fitar, mai ɗauke da sa hannun jami'ain hulɗa da jama'a na hukumar, Dele Oyewale, ta ce a ranar Litinin 13 ga watan Nuwamba jami'an EFCC sun kama wasu mutum biyar da hukumar ke zargi da aikata laifukan da suka shafi zambar kuɗi ta intanet a unguwar Barnawa da ke birnin Kaduna

Hukumar ta ce ta kama mutanen ne ba tare da wani tashin hankali ba, daga nan ne kuma wasu mutum shida - da suka haɗar da sojoji huɗu da ɗaliban cibiyar fasahar aikin sojin sama biyu - waɗanda ke wurin a lokaci da aka kama waɗanda ake zargin, suka yi wa ofishin EFCC da ke Kaduna ƙawanya da nufin tilasta sakin mutanen.

''Daga nan ne kuma aka kama su tare da tsare su a ofishin hukumar, bisa zargin karya dokar aiki tsaro", kamar yadda sanarwar ta yi bayani.

A yayin da ake tare da mutanen hukumar EFCC ta ce ta tuntuɓi rundunar sojin sama ta ƙasa inda hukumomin biyu ke tattanawa domin warware lamarin.

Dele Oyewale ya ce a ranar Juma'a wasu jami'an sojin sama sun dirar wa ofishin EFCCn da ke Kaduna a cikin shirin faɗa, don tilasta sakin abokan aikin nasu.

"Hukumar EFCC ta yi aiki cikin nutsuwa, inda ta ci gaba da tattaunawa da jagororin rundunar sojin saman, kuma daga ƙarshe aka cimma matsayar sakin sojojin bayan an ɗauki bayansu", kamar yadda mai magana da yawun EFCCn ya bayyana.
(BBC HAUSA)

Monday, 28 August 2023

Yanzu-Yanzu: Kotu Ta Dakatar Da Hukumomin EFCC, ICPC Da CCB Daga Bincikar Hukumar Yaki Da Cin Hanci Ta Kano

A ranar Litinin din da ta gabata ce wata babbar kotun jihar Kano ta hana Hukumar EFCC  da Hukumar da'ar ma'aikata da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da sauran Laifuka (ICPC) shiga harkokin Hukumar Korafe-korafe da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano.

Jaridar SOLACEBASE ta ruwaito cewa EFCC da CCB sun rubuta wa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar wasika inda suka bukaci a binciki ayyukanta da na shugaban hukumar Barista Muhuyi Magaji Rimingado.

A cewar umarnin kotun, wadanda suka shigar da kara sun hada da babban lauyan gwamnatin jihar Kano, hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, da Barista Muhuyi Magaji Rimingado.

Yayin da wadanda ake kara sun hada da EFCC, CCB da ICPC

A wani umarnin kotu da ya bayar a ranar Litinin mai shari’a Farouk Lawan Adamu ya ce an bayar da wannan umarnin ne ta hanyar umarnin wucin gadi na hana wadanda ake kara ko dai su kansu, ko wakilai, ko ma’aikata, ko kuma duk wanda ya gayyato, barazana, kora, kora, kamawa, ko kuma wani abu. hanya ko hanya tsoma baki, tsoma baki, ko shiga cikin al'amuran kowane ma'aikaci ko mutumin da ke ƙarƙashin sabis na masu ƙara, ta kowane nau'i ko nadi da aka kira, har sai an saurare shi da kuma tantance dalilin da ya samo asali.


Daga nan ne kotun ta dage ci gaba da sauraron karar zuwa ranar 25 ga watan Satumba 2023 domin sauraren karar.

Wednesday, 14 June 2023

Yanzu-Yanzu : Shugaban Bola Ahmed Tinubu Ya Dakatar Da Shugaban Hukumar EFCC

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, GCFR, ya amince da dakatar da Mista AbdulRasheed Bawa, CON a matsayin shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC domin ba da damar gudanar da bincike mai inganci a kan yadda ya gudanar da aikinsa yayin da yake rike da mukamin 

Hakan ya biyo bayan zarge-zargen cin zarafi da ake yi masa.

An umurci Mista Bawa da ya gaggauta mika al’amuran ofishinsa ga Daraktan Ayyuka a Hukumar, wanda zai kula da harkokin ofishin Shugaban Hukumar har sai an kammala bincike.

NTA

Thursday, 25 May 2023

EFCC Ta Kammala Shirin Kama Wasu Gwamnonin Najeriya

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Najeriya, wato EFCC ta kaddamar da gagarumin bincike akan wasu

Wani bincike da Jaridar Premium Times da ake wallafawa a Najeriya ta gudanar, yace Hukumar EFCC ta baza komarta domin cafke wasu daga cikin gwamnonin da mataimakansu 28 dake shirin sallama da gidajen gwamnati a makon gobe. 

Binciken yace tuni EFCC ta bukaci takardun kadarorin da wadannan gwamnoni suka cika kafin fara aiki, wanda ya bayyana irin dukiyar da suka mallaka a wancan lokaci, yayin da kuma take dakon wadanda zasu bayar ayanzu domin nazari akansu. 

Jaridar tace hukumar tayi shiri tsaf domin ganin wadannan gwamnoni basu gudu sun bar kasar ba, bayan mika mulki ga wadanda zasu gaje su a ranar litinin mai zuwa. 

Ko a makon jiya, shugaban hukumar Abdurasheed Bawa, ya dada jaddada shirin EFCC na bin diddigin wadannan gwamnoni da mataimakansu dake shirin sauka, sakamakon korafe korafe da kuma zarge zargen da ake musu da rub da ciki da kudaden talakawa. 

Daga cikin gwamnonin da Bawa ya bayyana, akwai na Jihar Zamfara, Bello Matawalle wanda yace ana zargin sa da karkata akalar naira biliyan 70 mallakar jihar, yayin da gwamnan yace yarfe shugaban EFCC ke masa, saboda yaki bashi cin hancin naira biliyan 2 da ya nema a wurinsa. 

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Wannan dai ba shine karo na farko da EFCC ke cafke gwamnonin da suka kammala wa’adin mulkinsu ba, domin ko a shekarun baya hukumar ta cafke tsoffin gwamnoni irin su Godswill Akpabio da Ramalan Abubakar da Saminu Turaki da Sule Lamido da Danjuma Goje da Abdullahi Adamu da Jonah Jang da Joshua Dariye da Jolly Nyame da Lucky Igbenedion. 

Sai dai a wani bangare, yan Najeriya da dama na bukatar ganin hukumar EFCC ta mayar da hankali sosai akan ministocin gwamnatin Buhari da suka kawo karshen wa’adin mulkin su. 

Kungiyoyin fararen hula da dama da kuma masu fafutukar yaki da cin hanci da rashawa na zargin wasu ministocin da saba ka’idar aiki da kuma karkata kudaden gwamnati da dama zuwa mallakar kansu. 

Ko a makon jiya, sanda Hukumar ta cafke tsohon ministan wutar lantarkin Buhari, Saleh Mamman wanda ake tuhumarsa da karkata makudan kudaden gwamnati. 
RFI 



Friday, 19 May 2023

Shugaban EFCC Ya Nemi Cin Hancin Dala Miliyan Biyu Daga Wajena - 1 Gwamna Matawalle

Gwamnan jihar zamfara, Bello Matawalle ya zargi shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, Abdulrasheed Bawa da neman cin hancin dala miliyan biyu daga gare shi.

Matawalle ya yi wannan zargin ne a wata hira da BBC Hausa a ranar Juma’a, a daidai lokacin da ake ci gaba da takun saka tsakanin gwamnan da hukumar yaki da cin hanci da rashawa.

Idan za a iya tunawa, a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba, Matawalle ya yi kira ga Bawa ya yi murabus, yana mai cewa yana da tambayoyi da zai amsa kan cin hanci da rashawa.


Sai dai Shugaban na EFCC ya amsa cewa ba shi da wani abin boyewa yayin da ya bukaci Matawalle da ya kai karar hukumomin da suka dace idan yana da wata shaida a kansa.


Duk da haka, da yake magana yayin hirar, Matawalle ya dage cewa ba za a iya amincewa da Bawa ba.


Ya ce, “Ba wai kawai a rika zargin gwamnoni ba ne. Ba gwamnoni kadai ke da baitulmali ba, gwamnatin tarayya ma tana da. Me shugaban EFCC yake yi musu? Kamar yadda yake ikirari yana da hujja akan gwamnoni, bari ya nunawa duniya shedar wadanda ke matakin tarayya.

“Idan ya bar ofis, tabbas mutane za su san shi ba mai gaskiya ba ne. Ina da hujja akansa. A bar shi ya bar ofishin, ina gaya muku a cikin dakika 10 watakila sama da mutane 200 za su kawo shaidar cin hancin da ya karba a hannunsu. Ya san abin da ya nema daga gare ni amma na ƙi.

“Ya nema min cin hancin dala miliyan biyu kuma ina da shaidar hakan. Ya san gidan da muka hadu, ya gayyace ni ya gaya mani yanayin. Ya ce min gwamnoni za su je ofishinsa amma ban yi ba. Idan ba ni da shaida, ba zan faɗi wannan ba. "

Monday, 13 February 2023

Duk wanda ya kwarmata masu ɓoye sabbin kuɗaɗe zai samu tukuici – EFCC

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC a Najeriya ta ce bankunan kasuwanci ne suka janyo tarnaƙi wajen ganin sabbin kuɗi sun wadata a hannun jama'a.

EFCC ta ce bayanai daga Babban Bankin Najeriya sun nuna cewa zuwa yanzu, CBN ya buga sabbin takardun kuɗi sama da naira biliyan 400, amma bankuna sun ƙi fitarwa su bai wa jama'ar ƙasar.

Shugaban hukumar EFCC, Abdurrasheed Bawa a wata tattaunawa da BBC, ya buƙaci 'yan Najeriya su tona asirin masu ɓoye sabbin kuɗi, don ganin hukumar ta je ta ƙwace su.

Abdurrashe Bawa ya ce wannan ita ce mataki na gaba da suke ganin zai taimaka wajen kawo wa talakan Najeriya waraka.

Sannan ya tunasar da cewa akwai tukuici mai gwabi ga duk mutumin da ya taimaka aka gano wurare ko mutumin da ke rike da sabbin kudade.

'Ma’aikatan banki ne matsalar mu’
Shugaban na EFCC ya ce babu shaka sun yi na'am da wannan sauyi kuɗi, saboda bayanan sirri ya nuna musu cewa akwai mutane da dama da suka boye kuɗaɗe, suna cinikayya a boye.

Sai dai ya ce babbar matsalarsu ita ce ma'aikatan banki, saboda duk da cewa kuɗaɗen da aka buga ba su wadatu ba, ma'aikatan na bai wa wasu mutane kuɗaɗen a ɓoye.

"Su na hana talakawa kudaden a banki da na’urar ATM".

"Shiyasa mu ka tura jami'ansu jihohi domin sa ido kan bankunan da mutanen da ke yiwa harkar zangon kasa".

Zargin bai wa gwamnoni kuɗaɗe
Ya ce akwai zargin dagaske ana bai wa gwamnoni sabbin kuɗaden, kuma akwai wadanda suka boye tsoffi kuɗaɗe, shiyasa aka ba wa 'yan Najeriya damar kwarmata duk wani mutum da suka fuskaci na ɓoye kuɗaɗe.

EFCC ta tunasar da cewa duk mutum da ya tona asiri zai samu kasonsa mai gwaɓi, don haka kada mutane su yi kasa a gwiwa.
(BBC) 

Thursday, 12 January 2023

Mutum 26 Sun Saye Kadarorin Diezani Da Aka Yi Gwanjonsu


Akalla mutum 26 ne suka saye kadarorin da gwamnati ta yi gwanjonsu bayan kwato su daga hannun barayin gwamnati.

Kadarorin sun hada da gidaje da filaye da aka kwato daga tsohuwar Ministar Man Fetur, Diezani Allison-Madueke, a Abuja da sauran wurare.

A shekarar da ta gabata Hukumar Yaki da Rashawa (EFCC) ta yi gwanjon kadarorin ga masu son sayen su.

Jaridar Aminiya ta rawaito cewa, a ranar Litinin hukumar ta fara mika kadarorin da aka saye na Legas da Abuja da Fatakwal da Kano da sauran wurare.

Sai dai kadarorin sun yi kwantai a ranar Liinin da aka yi gwanjon su, ko mutum guda ba a samu da ya sayi ko da daya daga cikinsu ba.

Amma mutum shida daga cikin 90 da suka nema suka yi nasara a rukuni na hudu a ranar Talata.

Da yake sanar da wadanda suka yi nasara a ranar Alhamis, mai magana da yawun EFCC, Wilson Uwujaren, ya ce kadarori 26 sun samu shiga, 13 kuma sun gaza, saboda rashin cika ka’ida da sauransu.

A cewar Uwujaren, “Kadarori 39 ne a rukuni na biyar wadanda ke a wurare daban-daban a cikin Abuja.”


A cewar Uwujaren, “Kadarori 39 ne a rukuni na biyar wadanda ke a wurare daban-daban a cikin Abuja.”
Ya ce za a sake bude kofa don bai wa mabukata su sayi kadarorin da suka rage a rukuni na biyar.

Da yake jawabi tun da farko, Shugaban EFCC, Abdulrasheed Bawa, wanda a gabansa komai ya gudana ya ce, hukumar ta yi aiki tare da masana harkokin gidaje don tabbatar da ba a sayar da wata kadara kasa da darajarta ba.

“Yadda muka tafiyar da tasarin haka lamarin yake a kasashen duniya.

“Muna da masana kadarori da suka tantance mana darajar kowace kadara, kuma muna sa ran sallama wa wanda ya biya fiye da saura.

“Saboda muna da bukatar tara wa Gwamnatin Tarayya kudi don aiwatar da sabbi da kammala wasu manyan ayyukan da ke gabanta a sassan kasa.

“Mun samu korafe-korafen jama’a kan dalilin rashin gudanar da shirin ta intanet. Mun jarraba haka, amma sai muka zabi tsarin da zai ba mu damar yin komai a bayyane don ’yan kasa su shaida,” in ji Bawa.

Daya daga cikin wadanda suka samu nasarar mai suna Chetanna Chukwudo, ya bayyana jin dadinsa tare da kira ga EFCC da ta ci gaba da kyakkyawan aikin da ta sa gaba saboda ’yan kasa na tsumayar kyakkyawan cigaba daga gare ta.

Sunday, 25 December 2022

EFCC Ta Yi Gwanjon Kadarorin Su Diezani A Kasuwa


Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta sanar da yin gwanjon wasu kadarorin da ta kwace daga hannun ’yan siyasa da ’yan kasuwa ga ’yan Najeriya masu bukatar saya.

Hukumar ta ce kadarorin dai na jibge ne a Jihohin Legas da Ribas da Abuja da Anambra da Gombe da Ebonyi da Kaduna da Delta da Edo daKwara da Kuros Riba da Osun da kuma Oyo.

Aminiya ta gano cewa daga cikin kadarorin har da na tsohuwar Ministar Man Fetur ta Najeriya, Diezani Allison-Madueke, wadanda hukumar ta ce an mallake su ta haramtacciyar hanya.

A wata sanarwar da hukumar ta wallafa ranar Asabar, EFCC ta ce daidaikun mutane da kuma kamfanoni da kungiyoyin da ke son sayen kayan da aka yi gwanjon dole ne su kasance ba a taba daure su ba a baya.

Kadarorin da aka yi gwanjon nasu sun hada da wani gida a rukunin gidaje na Heritage Court a Jihar Ribas da wani mai daki uku a rukunin gidaje da ke rukunin gidaje na Foreshore a unguwar Ekoyin Jihar Legas fa sauran su.

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

FG Urges KOICA, FAO to Align Agricultural Intervention with Nigeria’s Development Priorities, Ward-Based Strategy

The Federal Government has called for stronger alignment between development partners’ interventions and Nigeria’s national deve...