Posts

Showing posts with the label Ramadan

Hon. Abubakar Donates Cash to APC Leaders, Supporters in Dala for Ramadan

Image
Hon. Abubakar Aminu Ibrahim, the Senior Legislative Aide (SLA) to the Speaker of the House of Representatives, Tajuddeen Abbas, has donated cash to APC leaders and supporters in Dala Local Government to support them during Ramadan.   The event, held on Thursday in Dala, aimed to appreciate party members for their dedication and efforts. Speaking at the gathering, Abubakar emphasized the importance of party leaders, describing them as the backbone of any political organization. “These are the people who struggle for the victory of any political party. That is why it is necessary to go back and support them,” he stated. As part of the initiative, the Committee of Elders of APC in Dala Local Government received ₦1 million, the APC chairman received ₦100,000, and the party’s secretary got ₦30,000. Additionally, 25 APC executives were given ₦20,000 each, while women leaders, persons with disabilities, and 300 ward leaders received ₦10,000 each, among others....

Gwamna Yusuf ya nuna rashin jin dadinsa da shirin ciyarwa na watan Ramadan

Image
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana rashin jin dadinsa kan shirin ciyarwa na watan Ramadan da ake yi a cikin babban birnin Kano. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya fitar a ranar Juma’a. Gwamnan ya ce ya ji takaicin shirin a lokacin da ya kai ziyarar bazata daya daga cikin cibiyoyin ciyar da abinci da ke Gidan Maza, karamar hukumar Municipal. Gwamna Yusuf ya kuma nuna rashin jin dadinsa da yadda masu gudanar da shirin ke gudanar da ayyukansu, wadanda ya ke ganin suna hana wadanda suka ci gajiyar shirin. “Ba za mu amince da rashin gaskiya da almubazzaranci da dukiyar al’umma ba, ya zama wajibi a lura da cewa kudaden da aka ware don wannan shiri an tsara su sosai a kowace cibiya” Gwamnan ya yi gargadin. Gwamnan ya gudanar da ziyarar ne biyo bayan rahotannin sirri da ke nuna nakasu wajen gudanar da shirin ciyarwa a cibiyoyi daban-daban na babban birnin.

Dangote feeds 10,000 people in Kano daily for Ramadan, distributes 1 million bags of rice nationwide

Image
Africa's richest man, Alhaji Aliko Dangote, through Aliko Dangote Foundation, has launched the distribution of free meals to no fewer than 10,000 fasting Muslims in Kano state, his state of origin. In a statement signed by Samira Sanusi, an official of the foundation in Kano, the gesture was also extended by distributing one million bags of rice, worth over N13 billion across the 36 states of the federation and Abuja to alleviate hunger in the country. The gesture, according to her is to ease hardship for millions of Nigerians amidst economic challenges in the country. This is in addition to the distribution of 20,000 loaves of bread daily to Kano residents and 15,000 daily to Lagos residents, a feeding gesture that started and sustained since 2020 during the COVID. Mrs Sanusi explained  that the Ramadan free cooked meal includes jollof rice, white rice and stew, jollof spaghetti, yam, beans with chicken and beef, packed with a bottle of water and drink for each person ...

Ramadan: Gwamna Yusuf ya bada tallafin kayan abinci ga ma'aikatan gidan gwamnati

Image
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya bayar da tallafin kayan abinci na miliyoyin Naira ga ma’aikatan gidan gwamnatin da ke aiki tare a wani bangare na mika musu na watan Ramadan. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa ya fitar a ranar Lahadi. Sanarwar ta ce nau'ikan kayan da aka rabawa  masu matakin albashi na 1 zuwa na 12 sun hada da buhun shinkafa mai nauyin kilogiram 50, da katon macaroni, laka na gero guda goma, da kuma kudi N10,000 kowanne. Da yake gabatar da kayayyakin cikin yanayi na musamman, gwamnan ya bayyana godiyarsa ga Allah da ya ba shi damar yin hakan da nufin ganin an samu nasara ga ma’aikatan sa a cikin watan Ramadan mai albarka. “Yau rana ce ta musamman ba a gare ni kadai ba har ma’aikata na a gidan gwamnati domin na fara cika alkawuran yakin neman zabe na na inganta ayyukan jin dadi ga ma’aikatan gwamnati.” Ya bayyana. Gwamnan ya ci gaba da bayyana cewa za a ci...