Search This Blog

Showing posts with label Kudin Kujera. Show all posts
Showing posts with label Kudin Kujera. Show all posts

Wednesday, 27 March 2024

Labari Da Dumiduminsa: Gwamnatin Kano Ta Rage Kudin Kujerar Aikin Hajjin Bana

Sakamakon karin kudi har kimanin Naira miliyan daya da dubu dari tara (1,900,000) da Hukumar kula da aikin Hajji ta Najeriya ta yi akan kowacce kujerar aikin Hajji, Gwamnan ya sanar da cewa dukkanin maniyyatan jihar Kano Gwamnatin Kano ta musu ragin Naira dubu dari biyar (500,000) akan kowacce kujera.

Gwamnan ya sanar da hakan ne a shafinsa na Facebook a ranar Laraba

Gwamnan yace  ragin da aka samar a yanzu haka na nufin duk wani maniyyaci da ya biya Naira miliyan hudu da dubu dari bakwai (4,700,000) kudin babbar kujera da wadanda suka biya Naira miliyan hudu da dubu dari biyar (4,5000,000) kudin karamar kujera za su cika Naira miliyan daya da dubu dari hudu (1,400,000) ne kacal maimakon Naira miliyan daya da dubu dari tara (1,900,000) 

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

FG Urges KOICA, FAO to Align Agricultural Intervention with Nigeria’s Development Priorities, Ward-Based Strategy

The Federal Government has called for stronger alignment between development partners’ interventions and Nigeria’s national deve...