Posts

Showing posts with the label Hajj 2025

NAHCON: Unauthorized Contracts Will Not Be Honored

Image
Information has reached the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) that some persons or self acclaimed agents are using the Commission’s name to make commitments to Service Providers for contracts on pilgrims’ accommodations and feeding arrangements in Saudi Arabia for the 2025 Hajj. Some of these individuals have gone to the extent of making contacts with the Saudi Ministry of Hajj and Umrah in the name of the Commission.  In a statement signed by the Assistant Director Public Affairs of the Commission, Fatima Sanda Usara, said, the Chairman of the Outfit, Prof Abdullahi Saleh Usman, wishes to inform the general public, and all stakeholders within the country and beyond, that NAHCON has NOT authorized any individual, group, or agent to enter into contracts or make any arrangements or agreements on its behalf whether in Nigeria or in Saudi Arabia for the year’s Hajj. NAHCON strictly conducts all official transactions through its recognized and authorized personnel, fo

Shugaban NAHCON, Farfesa Abdullahi Sale, Zai Fara Aiki A Matsayin Shugaban Riko Kafin Majalisar Dattijai Ta Tabbatar Da Nadinsa

Image
Farfesa Abdullahi Sale Usman wanda aka nada a matsayin shugaban hukumar alhazai ta kasa NAHCON, zai fara gudanar da aikinsa a matsayin Shugaban riko har sai majalisar dattawa ta amince da nadin.  Wannan tsari dai zai kasance har sai majalisar dattawa ta dawo daga hutu domin tattaunawa kan nadin nasa. Hakan na kunshe ne a wata takarda da jaridar Hajj Chronicles ta gani, mai kwanan wata 5 ga Satumba 2024, kuma mataimakin shugaban ma’aikata a ofishin mataimakin shugaban kasa, Ibrahim Hassan Hadejia ya sanya wa hannu.  Wasikar ta bayyana cewa Farfesa Usman zai sa ido kan ayyukan Hukumar yayin da yake jiran amincewar majalisar dattawa. Nadin Farfesa Usman ya samu gagarumin goyon baya saboda dimbin gogewa da gudummawar da ya bayar a fannin aikin Hajji a Najeriya, musamman a jahar Kano lokacin da ya rike matsayin shugaban Hukumar Alhazai ta Kano  Ana sa ran tabbatar da shi a zaman majalisar da zarar ta koma hutu