Search This Blog

Showing posts with label Gwamna Fintiri. Show all posts
Showing posts with label Gwamna Fintiri. Show all posts

Sunday, 30 July 2023

Yanzu-Yanzu : Gwamna Fintiri ya sanya dokar hana fita ta tsawon awanni 24

Gwamnan jihar adamawa Ahmadu Umaru fintiri ya kafa dokar hana fita na awanni 24 a jihar.

A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Suleiman Yahaya Nguroje ya fitar, ya ce “Kwamishanan ‘yan sanda CP Afolabi Babatola, ya tura tawagar jami’an tsaro da suka fito daga sashen ayyuka, Mopol 14pm, CID, SRRT, Crack Squad da Jami’an tsaro ‘yar uwa domin tabbatar da aikin. Gwamnatin jihar Adamawa ta sanya dokar hana fita ta sa'o'i 24."


Cikakken labarin zai zo muku nan gaba kadan
(Justice watch) 

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

FG Urges KOICA, FAO to Align Agricultural Intervention with Nigeria’s Development Priorities, Ward-Based Strategy

The Federal Government has called for stronger alignment between development partners’ interventions and Nigeria’s national deve...