Search This Blog

Showing posts with label Kofa. Show all posts
Showing posts with label Kofa. Show all posts

Saturday, 26 April 2025

Abdulmumin Jibrin Kofa Approves N25.8 Million for Renovation of Kofa Hospital Kiru, Bebeji Constituency

In a renewed effort to complement government initiatives in Kiru/Bebeji Federal Constituency, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa PhD (Jarman Bebeji) has approved the sum of twenty-five million, seven hundred and eighty-four thousand naira (N25,784,000) for additional infrastructural and empowerment projects.

The fund will be managed by the Kiru/Bebeji Apex Political Committee (Kwamitin Koli), which has been directed to immediately commence comprehensive renovation works at Kofa Hospital. The scope of the project includes completion of the generator room, renovation of restrooms and staff quarters, refurbishment of the security room, rehabilitation of the hospital’s perimeter fence, general renovation, and painting of the health facility.
Additionally, Hon. Kofa has ordered the installation of solar streetlights, provision of portable water, and other essential amenities to further upgrade the hospital’s services. The project also extends to Kofa Central Primary School, where a block of two dilapidated classrooms will be renovated. All projects are expected to be completed by Friday, 9th May, 2025.
This latest intervention is part of Hon. Kofa’s broader commitment to community development, often funded from his personal resources outside of constituency allocations. His previous projects include the repair of 60 motorised boreholes, renovation of 42 classrooms, rehabilitation of Kafin Maiyaki Cottage Hospital (N5 million), renovation of Gargai Jumuat Mosque (N13.5 million), and the ongoing medical sponsorship of Fatima Umar, a cancer patient, with over N15 million spent so far.
Other interventions by the lawmaker encompass the renovation of mosques, scholarship grants totaling N10 million, support for orphans, and wide-ranging empowerment initiatives for women, youths, religious and community leaders, and vulnerable groups. During last Ramadan, he disbursed N60 million to empower women and provided critical support to hospitals and expectant mothers during health crises.
In the area of constituency projects, Hon. Kofa has distributed over 4,000 bags of rice, constructed 32 classrooms, installed more than 1,400 solar streetlights, and facilitated major agricultural interventions including the distribution of fertilizers, farming tools, and the construction of boreholes.

Furthermore, he has successfully secured federal job placements through the Technical Aid Corps for constituents, and plans are underway to distribute additional federal employment slots soon. His empowerment programs have also delivered hundreds of grinding machines, sewing machines, hair dryers, and clippers to small business owners.
The record of these projects, along with their photographic evidence and locations, has been documented across various social media platforms, including Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa's official pages.

Wednesday, 5 March 2025

Abdulmumin Kofa ya raba gagarumin tallafin azumi ga mutum 10,000 a Kiru da Bebeji


Kamar yadda ya saba, Mai Girma Dan Majalisar Wakilai na mazaɓar Kiru/Bebeji, Kano, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa PhD (Jarman Bebeji), ya raba tallafi ga al’ummar yankinsa domin rage musu radadin rayuwa, musamman a watan azumin Ramadan. 

A wannan karon, Mai Girma Hon. Kofa ya raba tallafin kudade ga mata da maza har mutum dubu goma.

Daga ciki akwai waɗanda suka samu tallafin ₦200,000, da masu ₦100,000, da masu ₦50,000, sai masu ₦20,000 da kuma masu ₦10,000. 

Baya ga haka, matasa dubu biyu sun samu damar cin gajiyar shirin tallafin rabon kayan sana’a da zai taimaka musu wajen dogaro da kawunansu

Allah ya sada mu da alkhairan da ke cikin wannan watan na Ramadan mai albarka. Amin.


Friday, 14 February 2025

Abdulmumin Kofa ya Gabatar da kudirin kafa Jami'a a Kofa da Karin wasu Kudurorin 14

Abdulmumin Jibrin Kofa PhD, ɗan Majalisar Wakilai na mazaɓar Kiru/Bebeji, Kano, ya kafa tarihin gabatar da kudurori har guda 15 a zauren majalisar, kuma tuni dukkansu suka tsallake matakin karatu na farko a cikin mako ɗaya. 

Daga cikin ƙudurorin har da na kafa Jami’ar Kasuwanci ta Kofa, Bebeji, Kano, wanda shi tuni ya tsallake matakin karatu na biyu, Sannan akwai wasu ƙudurorin da suka shafi yaƙi da ta’ammali da miyagun ƙwayoyi, bunƙasa harkokin zuba jari da kasuwanci, bayar da ilimin kyauta da kuma ilimin gaba da sakandare da dai sauransu. 
Ɗan Majalisar dai ya ɗauki lokaci sosai wajen yin nazari mai zurfi kan buƙatun mutanen mazaɓarsa, kafin ya gabatar da ƙudurorin a majalisa.

Jami’ar Kasuwancin za ta kasance irinta ta farko wajen horar da jajirtattun matasanmu su kasance maso dogaro da kai a harkar kasuwanci, ta yadda za su yi shi bisa ilimi sannan su yi gogayya da takwarorinsu a kasuwannin ciki da wajen Najeriya. 
Kano dai ita ce babbar cibiyar kasuwanci a Najeriya, inda take kafaɗa da kafaɗa da Jihar Legas. Saboda haka, amfanin wannan jami’ar ga mazaɓar Kiru/Bebeji, Jihar Kano da Najeriya baki ɗaya, ba zai misaltu ba. 
Ɗan Majalisar ya ce zai ci gaba da yin duk ƙoƙarinsa wajen kawo romon Dimokuraɗiyya ga yankin Kiru/Bebeji, Kano da Najeriya baki ɗaya.

Ga jerin kudurori 15 ɗin da ɗan majalisar ya gabatar a gaban majalisa.


Saturday, 14 December 2024

KARIN BAYANI KAN AYYUKAN RAYA KASA DA HON ABDULMUMIN JIBRIN KOFA KE AIWATARWA A KIRU DA BEBEJI

Ga jerin dukkan ayyukan da dan majalisar ya aiwatar da kuma mazabun da suka amfana da su kamar haka:

AIKIN SAMAR DA SOLOLI DA AKA KAMMALA
Mazabar Kiru 175, mazabar Yalwa 25, mazabar Bargoni 20, mazabar Ba’awa 20, mazabar Badafi 20, mazabar Zuwo 20, mazabar Yako 20, mazabar Bebeji 175, mazabar Gwarmai, mazabar Ranka 10, mazabar Durmawa 20, mazabar Baguda 20, mazabar Tariwa 20, mazabar Gargai 20, mazabar Kuki 20. 
JIMLA – 600


AIKIN SAMAR DA SOLOLI DA AKE CI GABA DA GABATARWA

Mazabar Kiru 30, mazabar Yalwa 40, mazabar Dangora 14, mazabar Maraku 14, mazabar Dashi 12, mazabar Tsaudawa 12, mazabar Galadimawa 12, mazabar Kogo 12, mazabar Bauda 12, mazabar Dansoshiya 12, mazabar Bebeji 40, mazabar Damau 20, mazabar Gwarmai 10, mazabar Ranka, mazabar Wak 20, mazabar Rantan 15, mazabar Anadariya 10, Gwarmai-Kofa 40, mazabar Rahama 18, garin Tiga 60, garin Jibga 6.
JIMLA - 419

Ansa solar guda 287 a mazabun kiru/Bbj Inda ko wanne babban akwatu ya sami guda daya.
 

Jimlar solar da aka saka da wadanda ake aikin sakawa yanzu haka sun zama 1,306

GININ AZUZUWAN DA AKA KAMMALA
Mazabar Zuwo – block daya mai azuzuwa 2, mazabar Tariwa - block daya mai azuzuwa 2, mazabar Kofa - block daya mai azuzuwa 2, mazabar Bebeji - block 3 mai azuzuwa 6.

GININ AZUZUWAN DA AKE CI GABA DA YI
Mazabar Bebeji – block 5 mai azuzuwa 10, mazabar Yalwa – block 5 mai azuzuwa 10, mazabar Kofa – block daya mai azuzuwa 2 (UBE Primary School Kofa), mazabar Tariwa – block daya mai azuzwa 2 (Ahababu).

RIJIYOYIN BOREHOLE MASU AMFANI DA HASKEN RANA
Mazabar Yako - 1, mazabar Kiru - 4, mazabar Yalwa - 1, mazabar Durmawa - 1, mazabar Bebeji - 4
JIMLA: 11

FAMFON TUKA-TUKA
Mazabar Damau - 1, mazabar Kogo – 1

GURIN NOMAN RANI:
Mazabar Kofa Green House guda 4 mai hade da borehole mai sola.

Wadannan ayyukan dai ba iya su ke nan ba a 2024; akwai wasu da dama da za su zo nan ba da jimawa ba kuma a hankali duk mazabu zasu amfana. Za mu yi iya bakin kokarinmu wajen tabbatar da cewa kasafin kudi na 2025 ya fi na 2024 samar wa da mazabarmu ayyukan raya kasa, musamman wajen gina tituna.

Sani Ibrahim Paki
Media Aide to Honourable Member
14-12-2024

Saturday, 1 June 2024

Abdulmumin Kofa Provides Financial Support To Pilgrims In Heartfelt Farewell

In a heartwarming display of community support, the Member representing Kiru and Bebeji Federal Constituency, Abdulmumim Kofa, visited the Aminu Kano International Airport to bid farewell to the intending pilgrims from his constituency.

During his visit, he extended a generous donation to the pilgrims, ensuring that all on the same flight benefited from his kindness.
On Saturday the 1st June 2024, the Aminu Kano International Airport departure Hall, was abuzz with the excitement and anticipation of pilgrims preparing for their spiritual journey to Mecca. The atmosphere was further uplifted by the presence of Abdulmumim Kofa, who arrived to personally send off the pilgrims from Kiru and Bebeji.

Addressing the gathering, Kofa expressed his heartfelt wishes for a safe and fulfilling pilgrimage. "It is a great honor to support our community members as they embark on this sacred journey. May your pilgrimage be accepted, and may you return home safely," he said.
In a remarkable act of generosity, Jarma of Bebeji donated a significant amount of money to the pilgrims. This donation was not limited to the constituents of Kiru and Bebeji but extended to all pilgrims on the same flight. This gesture ensured that every individual on board received financial support, easing their journey's logistical and financial burdens.
The beneficiaries expressed profound gratitude for Kofa's support. Many highlighted how the donation would assist them in managing their expenses during the pilgrimage, enhancing their overall experience. "This support means a lot to us. It shows that our representative genuinely cares for our welfare," said one of the pilgrims.
Kofa's visit and donation underscore his commitment to the well-being of his constituents and the broader community. His actions have set a commendable example of leadership and generosity, resonating deeply with the people of Kano.
As the pilgrims departed for their holy journey, they carried with them not just the financial support but also the heartfelt wishes and blessings of their community, embodied in the actions of Abdulmumim Kofa.




Wednesday, 13 March 2024

A Gesture of Generosity: Hon. Jibrin's Annual Palliative Drive

By Nura Ahmed Dakata 

In the heart of Kofa, Bebeji, Kano, a tradition of compassion unfolds every year, led by the esteemed lawmaker, Hon. Jibrin. This year, on Saturday, the 9th of March Hon. Jibrin embarked on his annual mission to distribute essential food items and cash palliatives, worth over N100 million, to approximately 10,000 constituents.

As dawn broke over the tranquil countryside, the air was filled with anticipation and gratitude. Residents of Kofa and neighboring communities gathered at the designated distribution center, their spirits lifted by the promise of assistance during these challenging times.

Hon. Jibrin, accompanied by a dedicated team of volunteers, greeted the crowd with warmth and humility. Amidst the bustling atmosphere, he reiterated the importance of unity and solidarity, especially during the sacred month of Ramadan.
With meticulous organization, the distribution began. Each beneficiary received a bag of 50 kg rice, alongside a monetary contribution to alleviate immediate financial burdens.

Expressions of appreciation echoed throughout the gathering as families received the much-needed support. For many, Hon. Jibrin's annual initiative served as a lifeline, offering hope and relief in the face of adversity.

In his address to the assembled crowd, Hon. Jibrin emphasized the significance of compassion and empathy in building a stronger community. He encouraged everyone to embrace the spirit of Ramadan, not only through fasting and prayer but also through acts of kindness and generosity towards others.
As the day drew to a close, the echoes of gratitude lingered in the air, a testament to the enduring impact of Hon. Jibrin's altruism. As beneficiaries departed with their provisions, their hearts were filled not only with sustenance but also with a renewed sense of hope and resilience.
In the days to come, the memory of Hon. Jibrin's benevolence would continue to resonate, inspiring others to follow in his footsteps and make a difference in the lives of those in need. For in the simple act of giving, lies the power to transform communities and uplift humanity.

Monday, 27 November 2023

Kofa ya shirya taron addu'a na musammam ga Tinubu, Kwankwaso da Gwamna Abba Kabir Yusuf

...Ya ce har yanzu ƙofar NNPP a buɗe take don yin ƙawance da APC da sauran jam’iyyu

Abdulmumin Jibrin Kofa, ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar mazaɓar Kiru da Bebeji, Kano, a yau ya tara malamai 1,000 a garinsa na Kofa a Bebeji, Kano, domin addu’a ta musamman ga Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da kasar baki daya, Jagoran jam’iyyar NNPP da Ɗarikar Kwankwasiyya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, PhD, FNSE da kuma neman nasara ga Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf a Kotun Ƙoli, da kuma addu’ar neman taimakon Allah ga ɗan majalisar. 


A sanarwar da hadimin dan majalisar kan harkokin yada yada labarai, Sani Ibrahim Paki ya sanyawa hannu, yace yayin taron, malaman sun sauke Alƙur’ani sau 1,101, sannan suka yi addu’o’i na musamman.

A taƙaitaccen jawabin da ya gabatar a wajen taron, Hon. Jibrin ya ce alaƙarsa da Shugaba Tinubu ba ɓoyayya ba ce. Ya kuma ce Kwankwaso ne maigidanshi, sannan zai ci gaba da iya ƙoƙarinsa wajen ganin an samu kyakkyawar alaƙa a tsakanin Tinubun da Kwankwaso.
Jibrin ya kuma ce NNPP jam’iyya ce mai farin jini kuma har yanzu kofarta a buɗe take domin yin aiki tare, ƙawance da kuma haɗaka da APC, har ma da PDP da LP, da ma duk jam’iyyar da ta nuna sha’awar yin hakan, matukar za ta yi haka ne don amfanin ’yan Najeriya.
Ɗan majalisar mai hawa hudu ya kuma yi alkawarin yin amfani da gogewarsa da sanin mutane wajen tattaunawa da masu faɗa-a-ji a siyasar Kano, domin ganin an magance duk wata matsala da za ta iya magantuwa sannan a kawar da duk wata fargaba da ake da ita a jihar a yanzu kan shari’ar kujerar Gwamnan Jihar.
Kazalika, bayan kammala taron addu’ar, kamar yadda ya saba, Hon. Jibrin ya kuma karɓi baƙuncin ɗaliban firamare 5,000 daga faɗin mazaɓarsa, inda ya raba musu kayayyakin karatu sannan ya yi musu albishir ɗin nagartattun shirye-shirye da gwamnatin jiha da ta tarayya suke yi musu don bunƙasa ilimi, musamman a fannin samar da ilimi kyauta da kuma shirin ciyar da ’yan makaranta. 


Friday, 2 June 2023

Abdulmumin Jibrin Kofa Ya Taya Femi Gbajabiamila Murnar Sabon Mukamin Da Ya Samu

A madadin abokinka, zababben dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Kiru da Bebeji ta jihar Kano, Abdulmumin Jibrin Kofa PhD (Jarman Bebeji) da iyalansa da masoyan mazabar Kiru da Bebeji sun hada kai da miliyoyin yan Najeriya domin taya ka murnar wannan nadi.

A sanarwar da mai magana da yawun Zababben Dan Majalisar, Isah Sulaiman Kofa ya sanyawa hannu, ta ce Ba mu yi mamakin nadin nasa ba lalle ya sanya kwarya a gurbinta. Nasarorin da ka samu a matsayinka na dan majalisa ta 5 da 6, a matsayinka na shugaban marasa rinjaye a majalisa ta 7, a matsayinka na shugaban masu rinjaye a majalisar wakilai ta 8 da kuma matsayinka na kakakin majalisar wakilai ta tara. A tarihi, mafi kyawun kakakin Najeriya ya taba samarwa.

Wannan tarihi na gogewa da sadaukarwar da ka yi cikin kyawawan shekaru ashirin da ka kasance a cikin majalisar wakilai. 

Amincewarmu a gare ka ba ta kau da kai za ka kafa sabon tarihi a matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban tarayyar Najeriya da ya taba samar da shi, kuma za mu iya yin fariya a kan hakan.

Daga karshe muna rokon Allah Madaukakin Sarki Ya ba ka lafiya da daukaka ya taimaki maigidanka wajen cika burinsa ga  ’yan Najeriya.


Sunday, 21 May 2023

Da Sanin Ganduje Tinubu Ya Gana Da Kwankwaso —Kofa

 


Zababben dan majalisar wakilai, Abdulmumin Jibrin Kofa, ya ce Gwamna Abdullahi Ganduje yana da masaniya game da ganawar da shugaban kasa mai jiran gado Bola Tinubu ya yi da Sanata Rabiu Kwankwaso a kasar Faransa.

Aminiya ta ruwaito yadda Tinubu da Kwankwaso suka yi ganawar sama da sa’o’i hudu a ranar Litinin.

A wani sautin waya da aka nada, an ji Ganduje yana bayyana rashin jin dadinsa kan ganawar Tinubu da Kwankwaso, inda ya ce ya yi hakan ne a kashin kansa.

An jiyo shi yana cewa ya kamata Tinubu ya tuntube shi ko kuma ya gayyace shi taron da ya yi da Kwankwaso.

Sai dai a zantawarsa da Aminiya, Kofa, wanda ya halarci ganawar da shugabannin biyu suka yi a Faransa, ya ce Ganduje ya tabbatar masa da cewa Tinubu ya tuntube shi kafin a yi taron.

“Na yi matukar kaduwa da na saurari sautin, amma ina ganin abu mafi muhimmanci shi ne ina son tabbatar muku cewa an tuntubi Gwamna Ganduje.

“Kuma shi da kansa ya tabbatar min cewa zababben shugaban kasar ya gayyace shi, ya kuma shaida masa cewa yana shirin ganawa da Kwankwaso, ya tambayi Ganduje ko ba ya son ya gana da Kwankwaso.

“Don haka babban rashin adalci ne ga shugaban kasa mai jiran gado, Gwamna Ganduje ya yi masa mummunan zato a gaban jama’a, alhali ya san cewa shugaban ya tuntube shi kafin wannan taron domin ya tabbatar min da hakan da kansa.

“Bai yi wa shugaban kasa mai jiran gado adalci ba, kuma ban yi imani cewa shugaban kasa zai yi watsi da duk wanda ya goyi bayansa ba… amma muhimmin abin shi ne hadin kan kasa da cigaban kasa.”

Thursday, 20 April 2023

Abdulmumin Jibrin Kofa Ya Gudanar Da Taron Shan Ruwa Na Mutum Dubu Biyu

Zababben Dan majalisar  tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Kiru da Bebeji, Abdulmumin Jibrin Kofa (Jarman Bebeji) ya jagoranci taron shan ruwa da al'umar Kiru da Bebeji mutane 2000 a gidansa dake garin Kofa.

Bayan buda baki Kofa ya jagoranci mahalatta wannan taro Sallah. 

Taron shan ruwan ya sami halartar Dagatai, Limamai, 'Yan siyasa, da sauran mutane daban-daban dake mazabarsa ta dan majalisar tarayya 

Yayin taron, anyi amfani da wannan dama wajen yi wa Zababben Dan Majalisar Tarayyar, Alhaji Abdulmumin Jibrin Kofa addu'a da  Gwamna jihar Kano mai jiran rantsuwa Injiniya Abba Kabir . Yusif tare da Jagoran Kwankwasiyya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Haka kuma an roki madaukakin Sarki Allah ya dauwamar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a Jahar Kano da ma Najeriya baki daya

Saturday, 4 March 2023

Kofa Ya Gudanar Da Taron Addu'a, Godiya Da Kuma Sako Ga Jami'an Tsaro Da Hukumar Zabe


A ranar Asabar ce sabon zababben dan majalissar tarayya mai wakiltar Kiru da Bebeji, Abdulmumin Jibrin Kofa PhD, ya jagoranci Sallar Nafila tare da addu'oi da godiya ga Allah da al'umma bisa nasara da Allah ya bashi a zaben da ya gabata 
Haka kuma an gudanar da addu'oi na musamman wa mai girma Madugu Sen Rabiu Musa Kwankwaso da addu'oin samun nasarar Engr Abba Kabir Yusif da yan takararsu na majalisar jiha a Bebeji da Kiru da kano a zabe mai zuwa.
A hanu guda kuma Kofa ya kaddamar da tsare tsare na musamman akan zabe mai zuwa kuma yayi kira da babbar murya ga jami'an tsaro da ma'aikatan zabe wanda aka turo su Kano, akan su tabbatar sun tsaya akan gaskiya don samun zaman lafiya a kano

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

Head of Service Urges Civil Servants to Uphold Ethical Conduct

The Head of Service, Kano State, has called on civil servants to strictly adhere to the Civil Service ethical code and show grea...