Posts

Showing posts with the label Afikpo

Shugaban Hukumar NAHCON Ya Karbi Sabon Kwamishinan Kudu Maso Gabas

Image
Dokta Afikpo ya zama Kwamishinan NAHCON ne bayan rasuwar wakilin shiyyar siyasa, Alhaji Ibrahim Ogbonnia Amah, a ranar 30 ga watan Nuwamba, shekarar da ta gabata. Shugaban Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON), Alhaji Zikrullah Kunle Hassan a ranar Laraba ya karbi bakuncin sabon kwamishinan hukumar da ke wakiltar Kudu maso Gabas, Dr Sulaiman Afikpo. Dokta Afikpo ya zama Kwamishinan NAHCON ne bayan rasuwar wakilin shiyyar siyasa, Alhaji Ibrahim Ogbonnia Amah, a ranar 30 ga watan Nuwamba, shekarar da ta gabata.