Posts

Showing posts with the label NAHCON

NAHCON Commissioner Elegushi Accused of Defying VP’s Directive, Retaining Retired Staff and Ex-Corper

Image
A fresh wave of controversy is sweeping through the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) as mounting allegations implicate the Commissioner of Operations, Anofi Elegushi, in what insiders describe as a brazen disregard for civil service rules, Vice-President Kashim Shettima’s explicit directive, and growing tendencies of nepotism and impunity. Multiple senior staff who spoke to this newspaper, fearing reprisals, disclosed that Mr. Elegushi has continued to retain a retired NAHCON official, Mr. Gaffar, who left the service in 2023. Despite having no legal standing within the commission, the retired officer allegedly maintains unrestricted access to official operations and enjoys privileges befitting a serving staff. “He has no portfolio, no official role, yet he attends meetings, travels with the commissioner, and even maintains offices in both Abuja and Saudi Arabia,” one source lamented. “This is a clear violation of the Public Service Rules, and staff confidence i...

Open Letter To President Bola Tinubu On Returning NAHCON To The Coordinating Authority of the SGF

Image
His Excellency President Bola Ahmed Tinubu, GCFR President, Federal Republic of Nigeria State House, Abuja Your Excellency, I write as a concerned citizen and Muslim who cares deeply about the welfare of Nigerian pilgrims and the reputation of our country. I respectfully urge you to review the current supervisory arrangement of the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) and return its day to day supervision to the Office of the Secretary to the Government of the Federation (SGF), while keeping it firmly under the Presidency as required by law. This request is about efficiency, productivity, accountability, and the long term stability of Hajj administration in Nigeria. 1. Brief history of Hajj management in Nigeria 1. In 1953, Alhaji Abubakar Imam moved a motion in the Northern House of Assembly for a Nigerian pilgrims office in Jeddah, to protect pilgrims who were facing hardship in Saudi Arabia.  2. Regional Pilgrims Welfare Boards emerged from 1958 in Western Re...

Jita-Jitar Satar Naira Biliyan 50 a NAHCON: Babu Shaida, Babu Gaskiya - Ganiyu Lamidi

Image
Daga Ganiyu Lamidi A Najeriya, jita-jita kan zama kamar gaskiya idan aka yi ta maimaitawa. Labaran karya kan shafe na gaskiya, saboda mutane suna son jin labaran Al'ajabi, shakku ko mamaki. Mun taba jin labarin Madam Koi-Koi da Iliya dan Mai-Karfi, duk da ba gaskiya ba ne, amma mutane sun dade suna yada wannan labaran. Yanzu haka, Hukumar Alhazan Najeriya, NAHCON, da Shugabanta Farfesa Abdullahi Saleh Usman, sun fada cikin irin wannan jita-jitar. Zargin wai an sace Naira biliyan 50 a hajjin da ya gabata. Labarin ya yadu Kamar wutar daji a kafafen sada zumunta da jaridu, amma babu wata hujja ko gaskiya cikin lamarin. Zargi ne kawai da 'Yan siyasa ke kara rura wutarsa. Idan muka duba lamarin a hankali, za mu ga cewa wannan magana bata da tushe. A 2025, alhazai daga kudanci sun biya kusan Naira miliyan 8.78, yayin da na arewa suka biya Naira miliyan 8.46. Idan aka raba Naira biliyan 50 da wannan farashi, zai bamu adadin alhazai kusan 5,700. Wato sai mutum ya karbi kudi...

NAHCON Ta Bayyana Manyan Nasarori Da Ta Cimma a Ayyukan Hajji a Zamanin Gwamnatin Renewed Hope

Image
Shugaban Hukumar Kula da Alhazai ta Ƙasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ya bayyana muhimman nasarorin da hukumar ta samu a karkashin gwamnatin Renewed Hope ta shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, GCFR, tare da tabbatar da cewa jin daɗin maniyyata na ci gaba da kasancewa a sahun gaba. Farfesa Usman ya bayyana haka ne a lokacin da yake jawabi ga Ƙungiyar Gwamnonin Arewa maso Yamma a Katsina, inda ya yi cikakken bayani kan gyare-gyare da matakan da aka ɗauka wajen inganta gudanar da aikin Hajji a Najeriya. A cewarsa, duk da ƙalubalen tattalin arziki da ake fuskanta, hukumar tare da goyon bayan shugaban ƙasa, ta aiwatar da muhimman matakai da suka tabbatar da nasarar aikin Hajjin 2024 tare da kawo sauƙi ga maniyyatan Najeriya. Shugaban hukumar ya bayyana cewa shugaban ƙasa ya amince da naira biliyan 90 domin rage tasirin hauhawar darajar kuɗin waje a kuɗaɗen aikin Hajjin 2024, da kuma ƙarin naira biliyan 24 domin biyan bashin da ya rage daga kamfanonin jiragen sama na 20...

Shugaban Hukumar NAHCON Ya Bayyana Cigaban Da Ya Samar Cikin Kwanaki 100, Ya Bukaci Maniyyata Su Ba Da Hadin Kai – Daga Nura Ahmad Dakata

Image
Shugaban Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON), Farfesa Abdullahi Sale Usman, ya bayyana muhimman nasarorin da hukumar ta samu a karkashin jagorancinsa a cikin kwanaki 100 na farkon jagorancinsa   A wata tattaunawa ta musamman da wakilinmu a Kano Farfesa Sale Usman, ya jaddada muhimmancin koyi da shugabancin da ya gabata, inda ya ce, “A rayuwa duk wanda ya riga ka mulki, ko ya yi kura-kurai, ko ya yi nasara, sai ka yi addu’a Allah ya karba nasa ayyukan alheri kuma ya gafarta masa kurakuransa. Muna yin iya kokarinmu a yanzu kuma muna addu’ar Allah Ya taimakemu mu ci gaba da tafiya kan hanya madaidaiciya”.   Ya kuma bayyana cewa shugabancinsa yana daukar darasi daga ayyukan magabata, da amfani da nasarorin da suka samu da kuma gujewa kura-kuransu.   Da yake yin tsokaci kan hakan, ya ce, “A cikin kwanaki 100 da muka yi muna shugabanci, mun cimma yarjejeniya da kamfanonin jiragen sama na rage farashin tikitin jirgin sama idan aka kwatanta da wanda aka biya a bara. ...

Yadda Farfesa Abdullahi Sale Ya Kawo Sauyi A Harkokin Aikin Hajjin Najeriya - Daga Nura Ahmad Dakata

Image
A wani gagarumin yunkurin kawo sauyi, harkar aikin Hajji na fuskantar  sauye-sauye a karkashin jagorancin Farfesa Abdullahi Sale Usman, shugaban hukumar alhazai ta kasa (NAHCON). A cikin kankanin lokaci da aka nada Farfesa Usman, ya kafa sabon ma’auni na kirkire-kirkire, inganta aiki, da rikon amana a tafiyar da ayyukan Hajji da Umrah a Najeriya. Sake Tsara Ayyuka: Daya daga cikin manyan gyare-gyaren da Farfesa Usman ya bullo da shi, shi ne kokarin kawo sauyi kan tantance maniyyata aikin Hajji ta amfani da na’ura. Mahajjata nan gaba kadan za su iya yin rajista ba tare da wata matsala ba ta hanyar da aka samar na yanar gizo, tare da rage cikas da tabbatar da gaskiya. Haka nan,  tsarin yana nuna hakikanin matsayin biyan kudin da maniyyaci da neman biza, da shirye-shiryen tafiya, yana ƙarfafa mahajjata da mahimman bayanai kamar a tafin hannunsu.   Matakan Rage Farashi: Bisa la'akari da nauyin kuɗi da ke kan masu zuwa aikin hajji, Farfesa Usman ya ba da fifiko kan...

Zulum Vows to Enhance Pilgrims’ Experience in Nigeria

Image
Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum, has reaffirmed his administration’s dedication to improving Hajj operations in Nigeria, highlighting the need for world-class services to ensure a fulfilling pilgrimage experience. The governor made the pledge during a courtesy call from the Chairman of the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON), Professor Abdullahi Usman Saleh, and his delegation at the Government House in Maiduguri. Zulum lauded NAHCON's strides in managing Hajj activities effectively and assured the commission of his administration’s unwavering support in fostering both the welfare and spiritual enrichment of Nigerian pilgrims.

Tsohon Shugaban NAHCON Ake Bincika Ba Farfesa Abdullahi Sale Usman Ba - Ibrahim Abubakar

Image
Mun lura a matsayinmu na ‘yan kasa masu bibiyar harkokin da suka shafi jin dadin alhazan Najeriya kan batun wani gajeren fafen bidiyo mai cike da radani dake yawo a dandalin sada zumunta kan taron jin ra’ayoyin jama’a wanda kwamitin kula da harkokin aikin haji na majalisar wakilai ya shirya a ranakun 13 da 14 ga watan Nuwamban 2024 da muke ciki kan binciken aikin Haji na 2024, inda shi wanda ya yada wannan fefen bidiyo bai fito karara ya bayyanawa mutane shin tsohon shugaban hukumar NAHCON ko sabon ake bincika. A sanarwar da babban jami’in tawagar tallafawa harkokin yada labarai ga hukumar NAHCON na kasa, Ibrahim Abubakar ya sanyawa hannu, yace, muna so mu sanarwa da jama’a musammam masu shirya wannan makirci, cewa shugaban hukumar NAHCON, Farfesa Abdullahi Sale Usman ba ya cikin wannan badakala da ta faru lokacin aikin Hajin 2024, a takaice shi an nada shi shugabancin hukumar ne watanni bayan gudanar da aikin aikin Hajin 2024. Ibrahim ya ci gaba da cewa Zuwan Farfesa Abd...

NAHCON: Unauthorized Contracts Will Not Be Honored

Image
Information has reached the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) that some persons or self acclaimed agents are using the Commission’s name to make commitments to Service Providers for contracts on pilgrims’ accommodations and feeding arrangements in Saudi Arabia for the 2025 Hajj. Some of these individuals have gone to the extent of making contacts with the Saudi Ministry of Hajj and Umrah in the name of the Commission.  In a statement signed by the Assistant Director Public Affairs of the Commission, Fatima Sanda Usara, said, the Chairman of the Outfit, Prof Abdullahi Saleh Usman, wishes to inform the general public, and all stakeholders within the country and beyond, that NAHCON has NOT authorized any individual, group, or agent to enter into contracts or make any arrangements or agreements on its behalf whether in Nigeria or in Saudi Arabia for the year’s Hajj. NAHCON strictly conducts all official transactions through its recognized and authorized personnel...

Shugaban NAHCON, Farfesa Abdullahi Sale, Zai Fara Aiki A Matsayin Shugaban Riko Kafin Majalisar Dattijai Ta Tabbatar Da Nadinsa

Image
Farfesa Abdullahi Sale Usman wanda aka nada a matsayin shugaban hukumar alhazai ta kasa NAHCON, zai fara gudanar da aikinsa a matsayin Shugaban riko har sai majalisar dattawa ta amince da nadin.  Wannan tsari dai zai kasance har sai majalisar dattawa ta dawo daga hutu domin tattaunawa kan nadin nasa. Hakan na kunshe ne a wata takarda da jaridar Hajj Chronicles ta gani, mai kwanan wata 5 ga Satumba 2024, kuma mataimakin shugaban ma’aikata a ofishin mataimakin shugaban kasa, Ibrahim Hassan Hadejia ya sanya wa hannu.  Wasikar ta bayyana cewa Farfesa Usman zai sa ido kan ayyukan Hukumar yayin da yake jiran amincewar majalisar dattawa. Nadin Farfesa Usman ya samu gagarumin goyon baya saboda dimbin gogewa da gudummawar da ya bayar a fannin aikin Hajji a Najeriya, musamman a jahar Kano lokacin da ya rike matsayin shugaban Hukumar Alhazai ta Kano  Ana sa ran tabbatar da shi a zaman majalisar da zarar ta koma hutu

Shugaban Hukumar NAHCON Farfesa Pakistan: Mahimman Bangarorin Mayar Da Hankali, Kalubale, Da Fatan Gudanar Da Aikin Hajjin Nijeriya

Image
    Daga Nura Ahmad Dakata   Nadin Farfesa Abdallahi Saleh Usman Pakistan a matsayin shugaban hukumar alhazai ta kasa NAHCON ya haifar da tattaunawa kan alkiblar gudanar da aikin Hajji a Najeriya nan gaba.     Yayin da nan ba da dadewa ba zai karbi ragamar jagoranci, bangarori da dama da suka fi mayar da hankali, da kalubalen da za su iya fuskanta, da kuma fatan cimma burin da aka sa gaba, an gano su daga masu ruwa da tsaki a harkokin aikin Hajji.   Bangarorin da ya kamata ya mayar da hankali   A karkashin jagorancin Farfesa Pakistan, ana sa ran samun ingantuwar tsari da aiwatar da ayyukan Hajji. Muhimman wuraren da ake sa ran jagorac insa za i   ba da fifiko sun hada da:   1. Inganta Jin Dadin Alhazai: Tabbatar da lafiya da walwala da jin dadin Alhazan Najeriya a lokacin tafiyar Hajji shi ne abu mafi muhimmanci. Wannan ya haɗa da samar da   mafi kyawun masauki, ingantaccen sufuri zuwa wurare masu tsarki, da s...

NAHCON Chairman Professor Pakistan's Leadership: Key Focus Areas, Challenges and Hopes for Nigeria's Hajj Management

Image
By Nura Ahmad Dakata The recent appointment of Professor Abdallahi Saleh Usman Pakistan as the Chairman of the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has sparks discussions on the future direction of Hajj management in Nigeria. As he will soon assumes leadership, several key areas of focus, potential challenges, and hopes for achieving the set goals have been identified by stakeholders in the Hajj industry.   Key Focus Areas Under Professor Pakistan’s leadership, there are high expectations for improvements in the organization and execution of Hajj operations. Key areas that his administration is expected to prioritize include:   Improved Pilgrim Welfare: Ensuring the safety, comfort, and well-being of Nigerian pilgrims during the Hajj journey is paramount. This includes better accommodation, efficient transportation to Holy sites, and access to healthcare services.   Streamlined Visa and Travel Processes: Addressing delays and complications in visa issu...

An Bukaci Shugaban NAHCON Ya Bada fifikon Kawo Sauyi da Tabbatar Da Tsantsaini

Image
  Sabon shugaban hukumar alhazai ta Najeriya (NAHCON), Farfesa Abdullah Saleh, ya samu sakon taya murna daga hukumar gudanarwar ta (Nigeria Hajj and Umrah Special Info) inda suka bayyana kwarin gwuiwarsu cewar Pakistan na iya jagorantar hukumar ta hanyar gaskiya da rikon amana.   A cikin sakon, kungiyar ta taya Farfesa Saleh Pakistan murna   kan nadin da aka yi masa, inda ta bayyana shi a matsayin wani gagarumin nauyi da ke zuwa a wani lokaci mai muhimmanci ga hukumar. Sanarwar ta bayyana kalubalen da magabacinsa ya fuskanta da suka hada da zargin cin hanci da rashawa, sannan ta jaddada muhimmancin maido da amana a cikin hukumar ta NAHCON.   Shugabannin gudanarwar kuniyar sun shawarci Farfesa Abdallahi Pakistan da ya ba da fifiko wajen tabbatar da gaskiya da rikon amana a dukkan ayyuka, inda suka bayar da shawarar samar da ingantacciyar hanyar sa ido domin kare kai daga cin hanci da rashawa da kuma kara sahihancin hukumar. Don tabbatar da jagoranci mai in...

Shugaba Tinubu Ya Nada Farfesa Pakistan A Matsayin Shugaban Hukumar NAHCON

Image
Shugaba Bola Tinubu ya nada Farfesa Abdullahi Saleh Usman  a matsayin sabon shugaban hukumar alhazai ta kasa (NAHCON), inda ya sauke shugaban da ya gabata, Jalal Arabi, bisa zargin cin hanci da rashawa.  Farfesa Pakistan fitaccen malami ne da ya yi digirinsa na farko a Jami’ar Madina da Jami’ar Peshawar da ke Pakistan.  A baya ya taba rike mukamin Shugaban Hukumar Alhazai ta Jihar Kano, inda ya samu nasarar kula da ayyukan mafi yawan alhazan kasar nan.   A cewar wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasar Ajuri Ngalale ya fitar, majalisar dattawa ta tabbatar da nadin. “Shugaban kasa yana sa ran sabon shugaban NAHCON ya yi aikinsa bisa gaskiya, da rikon amana ga kasa,” in ji sanarwar.  Wannan ci gaban dai na zuwa ne bayan da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) ta gurfanar da tsohon Shugaban Hukumar, Jalal Arabi, da Sakataren Hukumar, Abdullahi Kontagora bisa zargin karkatar da wasu sassan N90bn da Gwamnatin Tarayya ta fitar don tallafawa...

Bauchi Hajj Camp, Unstoppable Among More- NAHCON Head

Image
The chairman of National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) Alhaji Jalal Ahmad Arabi has described Bauchi ultra-modern Sultan Saad Abubakar Hajj Camp constructed by the State Government led by Governor Bala Mohammed as unbeatable among other camps across the Nigerian federation. Arabi was speaking when he paid an unscheduled visit to the Sultan Sa’ad Abubakar Ultra Modern Hajji Transit Camp in Bauchi yesterday in order to see for himself the nature of the edifice.  He acknowledged the contribution of Governor Bala Abdulkadir Muhammad towards the well being of intending pilgrims, also describing it as one of the best in the country.  On the 2024 hajj exercise, the NAHCON boss also called on states pilgrims welfare board whose pilgrims are yet to be flown to Saudi Arabia for this year’s pilgrimage to ensure speedy bringing them out to the designated airports for their journey to the Holy Land. The Chief Executive Officer of NAHCON who made the plea said, “We wish th...

Avoid Smuggling Prohibited Items into Saudi Arabia: NAHCON Warns

Image
Intending pilgrims for the 2024 Hajj are cautioned to refrain from travelling with illicit drugs, kola nuts, cigarettes etc., into the Kingdom of Saudi Arabia. The pilgrims are reminded that as a nation deeply rooted in religious and cultural heritage, Saudi Arabia holds strict laws against drug trafficking, penalty for which is death.   In a statement signed by the Assistant Director Public Affairs of the Commission, Fatima Sanda Usara, said NAHCON wishes to remind the pilgrims that the purpose of their trip to Saudi Arabia is for worship, therefore they should not be distracted by acts that would violate sanctity of their Hajj. Hajj period is a time for spiritual reflection and prayers that should be approached with reverence and respect for the laws and customs of the host country.   One the other hand, Commission’s management warns intending pilgrims to beware of being used as conduit for any illicit trade without their knowledge. Therefore, they are advised be...