Posts

Showing posts with the label Kaddamar da aiki

Ganduje Ya Kaddamar Da Sabbin Tituna Hudu A Jihar Kano

Image
Hotunan sabbin tituna guda hudu wanda Mai Girma Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya gina kuma ya kaddamar a jiya Laraba. Sabbin titunan da kuma wandanda aka sabunta sun hada da: i) Sheikh Mahmud Salga Road dake karamar hukumar Dala ii) Ahmadu Bello Way dake Karamar Hukumar Nassarawa  iii) Gash Road dake Karamar Hukumar Nassarawa  iv) Kwanar Akuya Road dake Karamar Hukumar Fagge wanda ya Kare a wani bangare na Karamar Hukumar Ungoggo. A jawabinsa Mai Girma Gwamnan ya bayyana aniyarsa ta cigaba da bude irin wadannan ayyukan alkhairi na raya kasa da bunkasa kasuwanci har zuwa yan kwanakin da suka rage masa akan mulki. SSA Photography