Search This Blog

Showing posts with label Kaddamar da aiki. Show all posts
Showing posts with label Kaddamar da aiki. Show all posts

Thursday, 4 May 2023

Ganduje Ya Kaddamar Da Sabbin Tituna Hudu A Jihar Kano

Hotunan sabbin tituna guda hudu wanda Mai Girma Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya gina kuma ya kaddamar a jiya Laraba.

Sabbin titunan da kuma wandanda aka sabunta sun hada da:

i) Sheikh Mahmud Salga Road dake karamar hukumar Dala

ii) Ahmadu Bello Way dake Karamar Hukumar Nassarawa 

iii) Gash Road dake Karamar Hukumar Nassarawa 

iv) Kwanar Akuya Road dake Karamar Hukumar Fagge wanda ya Kare a wani bangare na Karamar Hukumar Ungoggo.

A jawabinsa Mai Girma Gwamnan ya bayyana aniyarsa ta cigaba da bude irin wadannan ayyukan alkhairi na raya kasa da bunkasa kasuwanci har zuwa yan kwanakin da suka rage masa akan mulki.

SSA Photography 

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

FG Urges KOICA, FAO to Align Agricultural Intervention with Nigeria’s Development Priorities, Ward-Based Strategy

The Federal Government has called for stronger alignment between development partners’ interventions and Nigeria’s national deve...