Search This Blog

Showing posts with label Tinubu. Show all posts
Showing posts with label Tinubu. Show all posts

Thursday, 7 August 2025

Tinubu Nominates Ramat as NERC Chairman, Appoints Two New Commissioners

President Bola Ahmed Tinubu has nominated Engr. Abdullahi Garba Ramat as the new Chairman and Chief Executive Officer of the Nigerian Electricity Regulatory Commission (NERC).

Ramat, 39, is a seasoned electrical engineer and administrator with a PhD in Strategic Management, among other qualifications.

Alongside Ramat’s nomination, the President also forwarded the names of two other appointees to serve as commissioners at the regulatory agency. They are Mr. Abubakar Yusuf, who is nominated as Commissioner for Consumer Affairs, and Dr. Fouad Olayinka Animashun, Commissioner for Finance and Management Services.

All three nominations are subject to confirmation by the Senate.

To ensure uninterrupted leadership at the commission, President Tinubu has directed that Engr. Ramat assume office in an acting capacity pending Senate approval, in accordance with legal provisions.

The President charged the nominees to bring their expertise to bear in revitalizing the nation’s power sector and contributing meaningfully to the administration’s broader energy reform agenda.

The announcement was contained in a statement signed by Mr. Bayo Onanuga, Special Adviser to the President on Information and Strategy.

Tuesday, 5 August 2025

Tinubu Picks Young Reformer to Head Nigeria’s Power Regulatory Commission

President Bola Ahmed Tinubu has approved the appointment of 39-year-old Engr. Dr. Abdullahi Garba Ramat as the new Chairman and Chief Executive Officer of the Nigerian Electricity Regulatory Commission (NERC).

The appointment, announced on Monday, is seen as a strategic move by the Tinubu administration to inject youthful innovation and technical depth into the country’s electricity regulatory framework.

Engr. Ramat, a highly accomplished engineer and governance expert, brings with him a wealth of experience in public sector innovation, digital transformation, and strategic regulatory leadership. 

His appointment is expected to usher in a new era of intelligent regulation, improved consumer protection, and enhanced investor confidence in the Nigerian Electricity Supply Industry (NESI).

With a multidisciplinary background, Ramat holds a PhD in Strategic Management from Lincoln University, a Master’s degree in Electronics and Telecommunications Engineering from India, and a B.Eng in Electrical Engineering from Bayero University, Kano. He also boasts executive certifications from globally renowned institutions, including Harvard University, Microsoft, Google, and Gonzaga University.

Ramat's track record in governance is equally notable. As Executive Chairman of Ungogo Local Government Area in Kano State from 2021 to 2024, he pioneered Nigeria’s first blockchain-based decentralized e-identity system, which led to the creation of tamper-proof indigene and resident ID cards. He established the Ungogo Identity Management Agency (UIMA) and the Ungogo Internal Revenue Agency (UIRA), significantly boosting administrative efficiency and increasing internally generated revenue by over 300% through a cloud-based ERP platform.

Prior to that, he served as Managing Director of the Kano State Metropolitan Agency (KASMA), where he oversaw energy-efficient retrofits aimed at reducing electricity costs in public infrastructure.

An innovator in the tech space, Engr. Ramat is the developer of LURA, an advanced smart surveillance platform that utilizes Internet of Things (IoT), biometrics, and real-time analytics to enhance community safety and combat organized crime.

He is also the founder and CEO of AG Ramat Global Link and AG Ramat Global Apex, companies focused on engineering consultancy and technology services.

Engr. Ramat’s efforts have earned him local and international accolades, including recognition by the Pan African Youth Leadership Foundation (Dubai, 2022) as one of the “50 Most Influential Young African Leaders,” and “Best Performing Local Government Chairman” by the Kano State House of Assembly.

Stakeholders in the energy sector have welcomed the appointment, describing it as a bold step towards a smarter, more efficient, and more accountable regulatory regime.




Wednesday, 25 December 2024

President Tinubu Celebrates APC Chairman Ganduje at 75


President Bola Ahmed Tinubu has extended heartfelt congratulations to Dr. Abdullahi Umar Ganduje, CON, the National Chairman of the All Progressives Congress (APC), on the occasion of his 75th birthday.

In a statement issued on December 25, 2024, President Tinubu lauded Dr. Ganduje for his unwavering dedication to public service and his invaluable contributions to the development of Kano State and Nigeria. Highlighting their shared political journey, the President described Dr. Ganduje as a trusted ally and a pillar of support in the APC.

Acknowledging his leadership achievements, President Tinubu praised Dr. Ganduje's stewardship as National Chairman, which has fortified party unity and facilitated significant electoral successes. He commended Ganduje’s strategic guidance and commitment to the APC's national development agenda.

President Tinubu reflected on Dr. Ganduje's distinguished career, starting from his pioneering role as a civil servant in the Federal Capital Territory (FCT) to his tenure as commissioner in Kano State during the 1990s. 

He also recognized Ganduje’s political achievements, including his service as deputy governor and his two-term governorship of Kano State from 2015 to 2023, which left a lasting impact on governance and infrastructure development in the state.

The President expressed gratitude for Ganduje’s dedication to constitutional democracy and his policy insights that have consistently shaped national progress. He encouraged Dr. Ganduje to continue his exemplary service to the party and the nation with unwavering passion.

Joining family, friends, and party members in celebrating this milestone, President Tinubu wished Dr. Ganduje continued good health, happiness, and success.

The statement was signed by Bayo Onanuga, Special Adviser to the President on Information and Strategy.


Monday, 19 August 2024

Shugaba Tinubu Ya Nada Farfesa Pakistan A Matsayin Shugaban Hukumar NAHCON


Shugaba Bola Tinubu ya nada Farfesa Abdullahi Saleh Usman  a matsayin sabon shugaban hukumar alhazai ta kasa (NAHCON), inda ya sauke shugaban da ya gabata, Jalal Arabi, bisa zargin cin hanci da rashawa. 

Farfesa Pakistan fitaccen malami ne da ya yi digirinsa na farko a Jami’ar Madina da Jami’ar Peshawar da ke Pakistan. 

A baya ya taba rike mukamin Shugaban Hukumar Alhazai ta Jihar Kano, inda ya samu nasarar kula da ayyukan mafi yawan alhazan kasar nan. 

A cewar wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasar Ajuri Ngalale ya fitar, majalisar dattawa ta tabbatar da nadin. “Shugaban kasa yana sa ran sabon shugaban NAHCON ya yi aikinsa bisa gaskiya, da rikon amana ga kasa,” in ji sanarwar. 

Wannan ci gaban dai na zuwa ne bayan da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) ta gurfanar da tsohon Shugaban Hukumar, Jalal Arabi, da Sakataren Hukumar, Abdullahi Kontagora bisa zargin karkatar da wasu sassan N90bn da Gwamnatin Tarayya ta fitar don tallafawa shekarar aikin hajin na 2024. 

Arabi da Kontagora sun kwana uku a hannun EFCC a makon jiya bayan sun kasa cika sharuddan belin su.

Monday, 25 March 2024

Save 2024 Hajj preparations from imminent collapse, CSO urges Tinubu

With Sunday’s announcement by the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) of an upward review of Hajj 2024 fare, it has become imperative for governments at both the federal and state levels to provide intervention, else, Hajj 2024 will witness the lowest Nigerian contingent ever or Nigerian pilgrims may miss the opportunity of a lifetime to perform this year’s hajj.
 
In a statement signed by the National Coordinator of Independent Hajj Reporters, Ibrahim Muhammad, said, NAHCON had earlier in December 2023 fixed a fare of N4.9 million per pilgrim based on an exchange rate of N897:00 to a Dollar.
 
However, authorities at both the state and the federal governments could not meet with deadlines set by Saudi Arabian authorities to remit operational funds for hajj services despite extensions given because NAHCON was waiting for the Federal Government’s promised intervention to grant lower forex rates equivalent to the number of registered pilgrims from Nigeria.
 
With the approved timeframe for visa processing ticking away, NAHCON on Sunday, therefore, announced that due to the failure to meet obligations as when due, it has no option but to ask the about 50,000 intending pilgrims that have paid the initial fare of N4.9 million to now pay additional N1.918 million on or before March 28.
 
As a Civil Society Organization with ears to the ground when it comes to Hajj matters, we are sure that over 90% of those who paid the initial deposit of N4.9 million cannot afford to raise additional N1.9 million within four days.
 
It has, therefore, become imperative for us to call on the state governors and the Federal Government to come in and provide immediate succour to the pilgrims by providing additional payments as a form of subsidy.
 
Currently, NAHCON is on the verge of missing out on the deadline of 29th April set by Saudi Arabia’s Ministry of Hajj and Umrah to process visas for Nigerian registered pilgrims – there will be no hajj without a visa.
 
For example, it will take states’ Muslim pilgrim’s welfare boards a minimum of one week to make announcements in their various states for pilgrims to be aware of the new increase. Over 65 per cent of those who have registered for the 2024 hajj are farmers and it will take an additional one week for those who have the means to be able to raise the N1.9 million increase announced by NAHCON.
 
If the pilgrims were able to pay the additional increase, then States Muslims Pilgrims boards will need a few days to transmit the collection to the Central Bank of Nigeria (CBN) for the apex bank to begin the process of transferring the said sum to NAHCON’s International Bank Account Number (IBAN) in Saudi Arabia. It is only after this that payments can be made to Saudi based service providers.
 
With visa processing scheduled to close 35 days from now and the airlift of pilgrims billed to commence in 45 days, President Bola Ahmed Tinubu should come to the rescue and provide the needed support without asking pilgrims to pay an additional increase for 2024 hajj.
 
“Anything short of this will see Nigeria travelling to Hajj 2024 with less than 10,000 pilgrims out of the allocated 95,000 slots with a potential risk of Nigerian pilgrims missing out on 2024 Hajj”.
 
“Independent Hajj Reporters (IHR) had on several occasions called on all relevant authorities to take firm decisions and implement them because we foresaw what is happening now.
 
“We first raised the alarm on the 8th of July 2023 via a press statement titled “CSO urges NAHCON, states to commence registration of 2024 Hajj pilgrims in earnest” when the Saudi Ministry of Hajj and Umrah announced the commencement of Hajj 2024 operations even when Hajj 2023 was not concluded.
 
“This was followed by another Statement dated 6th December where we pleaded with the Federal Government to grant concessionary exchange rates for 2024 hajj pilgrims”.
 
The Saudi Ministry of Hajj and Umrah had released new Hajj policies and intimated all Hajj participating countries about changes to Hajj operations especially as it relates to the choice and engagement of service providers, payment for such services and the issuance of visas which now comes much earlier than before.
 
“We are, therefore, appealing on behalf of all Nigerian Muslims that emergency interventions are provided so that pilgrims who have at least paid the initial deposit of N4.9 million are not denied the chance to fulfil this all-important religious obligation” IHR said.
 

Thursday, 7 March 2024

CSO Urges Tinubu to appoint remaining NAHCON Board members

A Hajj and Umrah Civil Society Organization (CSO), the Independent Hajj Reporters (IHR), has called on President Bola Ahmed Tinubu to appoint the remaining members of the board of the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) as enshrined on its establishment act.
 
The President had on 17TH October 2023 announced the appointment of Mallam Jalal Ahmad Arabi as the Ag Chairman of the country’s apex Hajj regulatory body. 
 
The President also announced additional members of the board and forwarded same to the Senate for confirmation. They have all been confirmed and inaugurated into office.
 
IHR in a statement on Thursday in Abuja signed by its national coordinator Ibrahim Mohammed said the new board of NAHCON is still incomplete.
 
Section 3 of National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) Establishment ACT 2006 under Composition of leadership of the commission clearly states that “the commission shall consist of the - (a) a chairman, who shall be-, (i) the Chief Executive and Accounting Officer of the Commission; (ii) responsible to the Commission for the day-to-day management of the affairs of the Commission; 
 
B (b) three full-time members and six part-time members representing each geo- political zone provided that two of whom shall be women; 
(c) a representative each of the Ministry of- (i) Aviation; (ii) Foreign Affairs; (iii) Internal Affairs (Immigration); (iv) Finance; (v) Health; (d) a representative of the- (i) Central Bank of Nigeria; (ii) Jama'atul Nasril Islam; and (iii) Nigerian Supreme Council for Islamic Affairs.”
                                                                              
Based on the recent appointments by Mr President, it is clear that representatives of some key agencies are still missing and this may affect the smooth running of Hajj operations in the country.
 
“Board members representing the Ministries of Aviation, Health, Finance and Internal Affairs (Immigration), have all not been announced. Same goes for the representative of the Central Bank of Nigeria.
 
“These members often coordinate activities related to their establishments and some of them are very important and cannot be ignored. The structure of hajj preparations and operations requires NAHCON to function at full operational capacity as envisaged by the framers of NAHCON Establishment act.
 
“For instance, the member representing the Ministry of Health should have been at the forefront of the ongoing recruitment of medical personnel for Hajj 2024. In the same vein, the representative of Nigerian Immigration Service should be helping secure Passports for intending pilgrims just as the representatives of CBN and Aviation should have been helping with facilitating the needed foreign exchange and preparations of selected airlines,” IHR said.
 
The CSO therefore urges the President to appoint the representatives of these MDAs because of the important role they play in successful Hajj operations.
 

Thursday, 15 February 2024

Shugaba Tinubu Ya Shawarci Gwamnoni Su Yi Da Matakan Da Hukumar Yaki Da Cin Hanci Ta Kano Ta Yi Wajen Magance Tsadar Kayan Abinci

A yau ne shugaban kasa Bola Tinubu tare da mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima a fadar gwamnati ya gana da gwamnonin jihohi 36 da kuma ministan babban birnin tarayya Abuja. Taron dai ya cimma matsaya guda domin tinkarar wasu kalubalen da kasar ke fuskanta a halin yanzu, musamman tsadar abinci da rashin tsaro.

A sanarwar da mai bawa Shugaban kasa shawara kan yada labarai da dabaru, Bayo Onanuga ya sanyawa hanu, yace, bayan tattaunawa mai zurfi shugaban kasa da gwamnonin sun amince da yin aiki tare don magance matsalolin da kuma magance matsalolin tattalin arzikin da 'yan kasar ke fuskanta.

Muhimman abubuwan da taron ya kunsa sun hada da:

1. Akan magance matsalar rashin tsaro wanda kuma ke shafar noma da samar da abinci, shugaba Tinubu yayi furuci guda 3.

A. Za a dauki karin jami'an 'yan sanda domin karfafa rundunar.

B. Shugaba Tinubu ya sanar da Gwamnonin cewa Gwamnatin Tarayya za ta hada kai da su da Majalisar Dokoki ta kasa wajen samar da wata hanya da za ta haifar da ‘yan sandan Jihohi maimakon ‘yan banga da ake amfani da su a wasu Jihohin.

C. Shugaban ya bukaci Gwamnonin da su karfafa masu gandun daji tare da ba su makamai domin kare dukkan dajin daga masu aikata laifuka.

Hanyoyin da ‘yan sandan jihohi za su bi da kuma magance matsalolin tsaro da za a ci gaba da tattaunawa a majalisar tattalin arzikin kasa.

2. Akan tsadar kayan abinci: Shugaban ya ba da umarnin cewa gwamnatocin Jihohi da gwamnatin tarayya su hada kai don kara samar da abinci a cikin gida. Shugaban ya ba da shawarar a daina tunanin shigo da abinci da kuma kula da farashin lokacin da ya kamata a karfafa masu samar da abinci na cikin gida su kara samar da abinci.

3. Shugaban ya shawarci Gwamnoni da su yi koyi da jihar Kano kan matakin da ta dauka kan boye kayan abinci don cin riba da ‘yan kasuwar ke yi. Ya umurci Sufeto-Janar na ‘yan sanda, mai baiwa kasa shawara kan harkokin tsaro, ma’aikatar harkokin tsaro ta kasa da su sanya ido kan rumbunan adana kayan abinci a fadin kasar nan tare da daina cin ribar ‘yan kasuwa.

4. Shugaban ya bukaci gwamnonin da su mai da hankali wajen bunkasa kiwon dabbobi a jihohinsu da kuma kara yawan noman noma musamman kaji da kamun kifi.

5. Shugaban ya roki Gwamnoni da su tabbatar da cewa an cire duk wani bashin albashin ma’aikata, da kyautatuwar ma’aikata da suka yi ritaya da kuma ‘yan fansho a matsayin hanyar sanya kudi a hannun jama’a tunda yanzu jihohi suna samun karin kudaden shiga na FAAC duk wata. Ku kashe kudin, kada ku kashe mutane, ya bukaci gwamnonin

6. Shugaba Tinubu ya roki Gwamnoni da su kara samar da guraben guraben guraben guraben guraben guraben guraben guraben ayyukan yi ga matasa a jihohinsu domin ci gaba da gudanar da ayyukansu.


Monday, 8 January 2024

Labari Da Dumiduminsa: Shugaba Bola Ahmed Tinubu Ya Dakatar Da Ministar Harkokin Walwala Betta Edu

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya dakatar da ministar jin ƙai, Betta Edu nan take.

Kakakin shugaban Najeriyar, Ajuri Ngelale ne ya sanar da matakin dakatar da ministar cikin wata sanarwa da aka fitar a yau.

Shugaba Tinubu ya ɗauki matakin ne domin ba da dama ga hukumar EFCC mai yaƙi da cin hanci da rashawa ta gudanar da bincike a kanta.

Tun farko al'ummar Najeriya sun yi ta matsa lamba inda suke kiraye-kiraye gwamnati ta dakatar da ita daga mukaminta domin a gudanar da cikakken bincike a kanta game da zarge-zargen da ake mata.

Ana zargin ta da bayar da umarnin tura kuÉ—i kimanin naira miliyan 585 zuwa asusun bankin wata mata.

(BBC HAUSA)

Monday, 27 November 2023

Kofa ya shirya taron addu'a na musammam ga Tinubu, Kwankwaso da Gwamna Abba Kabir Yusuf

...Ya ce har yanzu Æ™ofar NNPP a buÉ—e take don yin Æ™awance da APC da sauran jam’iyyu

Abdulmumin Jibrin Kofa, É—an Majalisar Wakilai mai wakiltar mazaÉ“ar Kiru da Bebeji, Kano, a yau ya tara malamai 1,000 a garinsa na Kofa a Bebeji, Kano, domin addu’a ta musamman ga Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da kasar baki daya, Jagoran jam’iyyar NNPP da ÆŠarikar Kwankwasiyya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, PhD, FNSE da kuma neman nasara ga Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf a Kotun Ƙoli, da kuma addu’ar neman taimakon Allah ga É—an majalisar. 


A sanarwar da hadimin dan majalisar kan harkokin yada yada labarai, Sani Ibrahim Paki ya sanyawa hannu, yace yayin taron, malaman sun sauke AlÆ™ur’ani sau 1,101, sannan suka yi addu’o’i na musamman.

A taƙaitaccen jawabin da ya gabatar a wajen taron, Hon. Jibrin ya ce alaƙarsa da Shugaba Tinubu ba ɓoyayya ba ce. Ya kuma ce Kwankwaso ne maigidanshi, sannan zai ci gaba da iya ƙoƙarinsa wajen ganin an samu kyakkyawar alaƙa a tsakanin Tinubun da Kwankwaso.
Jibrin ya kuma ce NNPP jam’iyya ce mai farin jini kuma har yanzu kofarta a buÉ—e take domin yin aiki tare, Æ™awance da kuma haÉ—aka da APC, har ma da PDP da LP, da ma duk jam’iyyar da ta nuna sha’awar yin hakan, matukar za ta yi haka ne don amfanin ’yan Najeriya.
ÆŠan majalisar mai hawa hudu ya kuma yi alkawarin yin amfani da gogewarsa da sanin mutane wajen tattaunawa da masu faÉ—a-a-ji a siyasar Kano, domin ganin an magance duk wata matsala da za ta iya magantuwa sannan a kawar da duk wata fargaba da ake da ita a jihar a yanzu kan shari’ar kujerar Gwamnan Jihar.
Kazalika, bayan kammala taron addu’ar, kamar yadda ya saba, Hon. Jibrin ya kuma karÉ“i baÆ™uncin É—aliban firamare 5,000 daga faÉ—in mazaÉ“arsa, inda ya raba musu kayayyakin karatu sannan ya yi musu albishir É—in nagartattun shirye-shirye da gwamnatin jiha da ta tarayya suke yi musu don bunÆ™asa ilimi, musamman a fannin samar da ilimi kyauta da kuma shirin ciyar da ’yan makaranta. 


Thursday, 2 November 2023

Majalisa Ta Yi Fatali Da Bukatar Tinubu Ta Kashe Biliyan 5 Wajen Sayen Jirgin Ruwa

Majalisar Wakilai a ranar Alhamis ta yi fatali da bukatar Shugaban Kasa Bola Tinubu ta kashe Naira biliyan 5 daga cikin kwarya-kwaryar kasafin kudin tiriliyan 2.17 wajen sayen jirgin ruwa.

A maimakon haka, majalisar ta bukaci a mayar da kudin wajen kara yawan kuÉ—in da aka ware domin ba dalibai rancen, wanda a baya aka ware wa biliyan 10.

‘Barayin’ da suka je fashi sun É“ige da satar tukwanen miya da abinci a Kalaba
Majalisa ta amince da kwarya-kwaryar kasafin kudin Tinubu na tiriliyan 2.17
Aminiya ta rawaito cewa matakin ’yan majalisar ba zai rasa nasaba da koke-koken da ’yan Najeriya suka rika yi ba tun bayan bullar labarin, inda suka ce ya zo a daidai lokacin da ’yan kasa ke korafin kuncin rayuwa.

Shugaban kwamitin kasafin kudi na majalisar, Abubakar Kabir (APC, Kano) ne ya bayyana hakan lokacin da yake yi wa manema labarai jawabi jim kadan da kammala amincewa da kasafin a Abuja.

Ya ce daukar matakin ya zama wajibi la’akari da kudin da aka ware wa daliban a cikin kasafin ya yi kadan.

Abubakar ya kuma ce kwamitin ya kason da aka ware wa Ma’aikatar Tsaro daga Naira biliyan 476 zuwa 546 sakamakon Æ™aruwar kalubalen tsaro.

Shugaban kwamitin ya kuma ce sun duba tare da amincewa da batun kara mafi Æ™arancin albashin ma’aikata domin mika shi ga bangaren zartarwa.

Sai dai ya ce za su tabbatar suna sanya idanu ga bangaren zartarwa domin ganin sun yi abin da ya dace.

Amma daga bisani Fadar Shugaban Kasa ta ce jirgin ruwa ba na amfanin Tinubu ba ne, na Rundunar Sojin Ruwan Najeriya ne
(AMINIYA)

Tuesday, 17 October 2023

Labari Da Dumiduminsa,: Shugaba Bola Tinubu Ya Nada Sabon Shugaban Hukumar NAHCON

Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Alhaji Jalal Ahmad Arabi a matsayin shugaban hukumar alhazai ta kasa (NAHCON) na tsawon shekaru hudu (4) a matakin farko.

A sanarwar da mai bawa Shugaban kasa shawara kan harkokin kafafen yada labarai da hulda da jama'a,Chief Ajuri Ngelale ya sanyawa hannu, yace Shugaban ya umarci shugaban hukumar mai barin gado kuma babban jami’in hukumar Alhaji Zikrullah Kunle Hassan da ya ci gaba da hutun watanni 3 kafin ya yi ritaya kamar yadda dokar ma’aikatan gwamnati (PSR) 120243 ta tanadar daga ranar 18 ga Oktoba, 2023, wanda ya kai ga a Æ™arshe ya yi ritaya daga aiki a ranar 17 ga Janairu, 2024.

Sabon Shugaban Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON), Alhaji Jalal Ahmad Arabi, zai fara aiki a ranar 18 ga Oktoba, 2023, kuma zai ci gaba da yin aiki mai inganci har na tsawon shekaru hudu, daga farawa. a ranar 17 ga Janairu, 2023.

Shugaban kasa Bola Tinubu ya kuma amince da rusa hukumar ta NAHCON.

Shugaban ya yi fatan sabbin shugabannin hukumar ta NAHCON za su yi aiki cikin tsoron Allah tare da kiyaye ka’idojin aiki kamar yadda Alkur’ani mai girma ya fada.



Friday, 15 September 2023

Da dumi-dumi: Tinubu ya nada sabon gwamnan CBN da 'yan tawagar gudanarwa

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin Dr. Olayemi Michael Cardoso a matsayin sabon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN).

Sanarwar hakan ta fito ne daga bakin mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai da yada labarai Ajuri Ngelale a wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a.

A cewar sanarwar, da farko Dr. Cardoso zai yi wa’adin shekaru biyar, yana jiran amincewar majalisar dattawan Najeriya.

Wannan shawarar ta yi dai-dai da sashe na 8 (1) na dokar babban bankin Najeriya na shekarar 2007, wanda ya baiwa shugaban kasar Najeriya ikon nada gwamna da mataimakan gwamnoni hudu a CBN, idan har majalisar dattawa ta tabbatar da hakan.

Bugu da kari, shugaba Bola Tinubu ya kuma bayar da nadin nasa nadin nadin sabbin mataimakan gwamnoni hudu na CBN. Su ma za su yi wa’adin farko na shekaru biyar, har sai majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da hakan.

Sunayen wadanda aka nada sune kamar haka.

(1) Mrs. Emem Nnana Usoro

(2) Malam Muhammad Sani Abdullahi Dattijo

(3) Malam Philip Ikeazor

(4) Dr. Bala M. Bello

“A bisa tsarin sabunta bege na shugaban kasa Bola Tinubu, shugaban kasar na fatan wadanda aka zaba a sama za su samu nasarar aiwatar da muhimman gyare-gyare a babban bankin Najeriya, wanda zai kara kwarin gwiwar ‘yan Najeriya da abokan huldar kasa da kasa wajen sake fasalin tattalin arzikin Najeriya don samun ci gaba mai dorewa. da wadata ga kowa da kowa,” in ji Ngelale.

Thursday, 7 September 2023

Kotun Sauraron Korafin Zaben Shugaban Kasa : Dalilin da ya sa muke goyon bayan Tinubu – Asari Dokubo

Wani jigo a yankin Neja Delta, Alhaji Asari Dokubo, a ranar Laraba ya ce kungiyarsa ta fito domin nuna goyon bayanta ga shugaban kasa Bola Tinubu saboda koke-koken da ake yi masa na rashin gaskiya ne kuma ba su da wani tasiri.

Dokubo ya zanta da Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN) a harabar hedkwatar Kotun Daukaka Kara da ke Abuja, wurin da Kotun Korar Zabe ta Shugaban Kasa (PEPC) ta ke.

Tsohon dan ta’addan wanda ya taru tare da kungiyarsa ta Ijaw Youths for BAT tare da hadin gwiwar National APC Supporters Center da Northern Youths Network for Asiwaju, a kan titin Shehu Shagari kai tsaye daura da babban ginin ma’aikata, ya ce yana da kwarin gwiwa cewa lamarin ya faru. za a yi hukunci a kansu.

“Mun zo nan ne domin mu nuna kasancewarmu a kotu. Mun san cewa za a yanke hukunci a gare mu.

“Al’amarin ya zama na banza; ba su da wani abu a cikin lamarinsu.

“Amma idan ba ku zo ba, za su zo nan su fara nuna rashin gaskiya. Kuma shi ya sa muka zo.

“Kun ga mafi rinjaye (yana nuni ga mambobin kungiyarsa); ba za ka same su a ko'ina ba," in ji shi.

A cewarsa, shugaba Tinubu ya kasance tare da ni a lokacin da na fi wahala, kuma wannan ne lokacin da zan biya.

Da aka tambaye shi ko me zai yi idan sakamakon hukuncin bai yi wa dan takararsa dadi ba, Dokubo kawai ya ce: “Mun san shari’ar mu kuma mun san hakan zai amfanar da mu.

Ya ce ko ta yaya ka’idar shari’a ta canza, “Duk ‘yan Najeriya su hada kai su yi aiki da kasar.

NAN ta ruwaito cewa wasu daga cikin kwalayen da ‘ya’yan kungiyoyin ke dauke da su na da rubuce-rubuce kamar: “Akan Hukuncin Tinubu, Mu ‘Yan Kasa Mu Tsaya”, “Na gode Shugaba Tinubu da Ya Mai da Ma’aikatar Neja Delta”, da “Shugaba Tinubu Yana Son Neja-Delta” .

Rubutun a wani kwali an rubuta "Ofishin 'Yan Kasa Mai Girma ne, Jama'a sun yi Magana, Akan Hukuncin Tinubu, Mu 'Yan Kasa Mu Tsaya", da sauransu.

NAN ta ruwaito cewa jam’iyyar Labour (LP) da dan takararta na shugaban kasa, Mista Peter Obi; Jam’iyyar PDP da dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar, da kuma jam’iyyar APM na kalubalantar nasarar da Tinubu ya samu a zaben.

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ce ta gudanar da zaben shugaban kasa a ranar 25 ga watan Fabrairu.
(NAN) 

Thursday, 15 June 2023

Shugaba Bola Tinubu Ya Nada Nuhu A Matsayin Mai Bashi Shawara Na Musamman Kan Harkokin Tsaro

Wadanda shugaban kasar ya nada sun hada 

1. Mr. Dele Alake

Mai Bayar Da Shawara na Musamman kan Ayyuka na Musamman, Sadarwa da Dabaru

 

2. Malam Yau Darazo

Mai ba da shawara na musamman kan harkokin siyasa da na gwamnatoci

 

3. Wale Edun

Mai Bayar Da Shawara na Musamman kan Manufofin KuÉ—i

 

4. Mrs. Olu Verheijen

Mai bada shawara ta Musamman kan Makamashi

 

5. Zachaeus Adedeji

Mai Bayar da shawara na Musamman kan harkokin KuÉ—i

 

6. Malam Nuhu Ribadu

Mai Bayar Da Shawara na Musamman kan harkokin tsaro tree inTsaro

 

7. Mr. John Ugochukwu Uwajumogu

Mai bada shawara na Musamman kan Masana'antu, Ciniki da Zuba Jari.

 

8. Dr (Mrs.) Salma Ibrahim Anas

Mai ba da shawara ta musamman kan harkokin Lafiya

NTA

Monday, 12 June 2023

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Baiwa Dalibai Rance

Shugaban Kasa Bola Tinubu, ya rattaba hannu a kan dokar da za ta bai wa daliban manyan makarantu bashi su yi karatu, su biya daga baya.

Mamba a rusasshen Kwamitin Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa na jam’iyyar APC, Dele Alake ne ya sanar da hakan ranar Litinin.

Ya ce za a rika adana kudaden da za a yi amfani da su wajen aiwatar da shirin ne a lalitar Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya, kuma za a rika bayar da su ne kawai ga daliban manyan makarantu masu karamin karfi.

Kudurin dokar dai, ainihi Kakakin Majalisar Wakilai ta tara, Femi Gbajabiamila ne ya gabatar da shi, kuma ya tsallake karatu na uku ne makonni biyu da suka gabata.

Dokar dai ta tanadi bayar da bashi mara ruwa ga daliban manyan makarantu marasa karfi ta hanyar Asusun Tallafa wa Ilimi na Najeriya.
(AMINIYA) 




Friday, 9 June 2023

Shugaba Tinubu Ya Dakatar Da Gwamnan Babban Bankin Najeriya

Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da gwamnan babban bankin kasar Godwin Emefiele.

Wannan dai ya biyo bayan binciken ofishinsa ne da kuma sauye-sauyen da ake shirin yi a bangaren hada-hadar kudi na tattalin arzikin kasar.

Sanarwar da Daraktan Yada Labarai na ofishin sakataren gwamnatin tarayya Willie Bassey ya fitar, ta ce an umurci Emefiele da ya gaggauta mika al’amuran ofishinsa ga Mataimakin Gwamna (Directoral Directorate), wanda zai rike mukamin Gwamnan Babban Bankin. ana jiran kammala bincike da gyare-gyare.
NTA 

Friday, 2 June 2023

Tinubu Ya Ba Da Umarnin Bai Wa ’Yan Najeriya Tallafi

 


Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin bayar da tallafi domin rage wa ’yan Najeriya domin rage musu radadin cire tallafin mai da Gwamnatin Tarayya ta yi.

Shugaban Kamfanin Mai na Kasa (NNPCL) Mele Kyari ne ya sanar da haka, yana mai cewa biyan tallafin mai da gwamnati ke yi ya zama tarihi, hasali ma ba a ware masa ko sisi ba a kasafin kudi.

Da yake bayani bayan ganawarsa da jagororin jam’iyyar APC mai mulki, Kyari ya ce a halin yanzu ma NNPC na bin gwamnati bashin Naira tiriliyan 2.8 da ya kashe wajen biyan tallafin man, don haka kamfanin ba zai iya ci gaba da biya ba.

“Har yanzu gwamnati ta kasa biyan Naira 2.8 da muke bin ta, wanda ya isa hujja cewa gwamnati ba za ta iya ci gaba da biyan tallafin man ba,” in ji Kyari.

Ya bayyana cewa babu wanda zai ba da bashi ga wanda ake bi bashin Naira tiriliyyan 2.8, don haka, kamfanin NNPCL ba zai iya kara biyan tallafin a madadin gwamnati ba.

Hasali ma kudin da NNPC ke kashewa wajen biyan tallafin na hana shi sauke nauyin da ya rataya a kansa, ga shi kasa na bukatar kudaden aiwatar da manyan ayyuka da samar da ababen more rayuwa.

A gefe guda kuma, kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International ta yi kira ga gwamnatin Najeriya da ta dauki matakan da za su hana cire tallafin man jefa ’yan kasar cikin karin matsin rayuwa.

Mukaddashin daraktan Amnesty International, Isa Sanusi, ya shawarci gwamnati ta yi hattara kada matakin nata ya kara talauta ’yan kasar “wadanda da kyar suke iya biyan kudin makaranta da na asibiti da kuma cefani.

“Ga shi kuma har yanzu gwamnatin ba ta fayyyace matakan da za ta dauka domin rage radadin cire tallafin a kan masu karamin karfi ba.

“Bai kamata cire tallafin ya kara kawo kuncin rayuwa ga jama’a ba, don haka akwai bukatar daukar matakai da za su samar da sauki bayan janye tallafin man.

“Bai dace Najeriya ta ci gaba da biyan tallafin da aka dade ana wuru-wuru da shi ba, kuma ya kamata gwamnati ta amsa kiraye-kirayen hukunta duk wadanda aka samu da laifi a badakalar tallafin mai a rahoton da majalisar dokoki ta gudanar — komai matsayin wanda aka kama da laifin.

AMINIYA

Sunday, 21 May 2023

Tinubu Ya Gana Da Ganduje A Abuja

 


Shugaban kasa mai jiran gado, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu, ya gana da Gwamnan Jihar Kano mai barin gado, Abdullahi Umar Ganduje a gidansa na Defense House da ke Abuja.

Da yammacin Asabar ɗin nan dai Ganduje ya shiga sahun waɗanda suka taro Asiwaju Tinubu lokacin da ya sauka Abuja daga ƙasar Faransa.

Bayan an isa gida kuma sun yi ganawar sirri tsakaninsu.

Ganawar dai ba ta rasa nasaba da ƙorafin da Ganduje yake da shi game da ganawar Asiwaju Tinubu da tsohon gwamnan Kano Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso a birnin Paris.

A baya-bayan nan dai aka ji wani sautin hirar wayar tarho na yawo inda Ganduje ke kukan zaɓaɓɓen shugaban ƙasar bai kyauta masa ba da ya yi wannan tattaunawar.

Kawo yanzu dai Ganduje bai bayyana wa manema labarai matsayar da suka cimma da Asiwaju Tinubu ba.

AMINIYA

Da Sanin Ganduje Tinubu Ya Gana Da Kwankwaso —Kofa

 


Zababben dan majalisar wakilai, Abdulmumin Jibrin Kofa, ya ce Gwamna Abdullahi Ganduje yana da masaniya game da ganawar da shugaban kasa mai jiran gado Bola Tinubu ya yi da Sanata Rabiu Kwankwaso a kasar Faransa.

Aminiya ta ruwaito yadda Tinubu da Kwankwaso suka yi ganawar sama da sa’o’i hudu a ranar Litinin.

A wani sautin waya da aka nada, an ji Ganduje yana bayyana rashin jin dadinsa kan ganawar Tinubu da Kwankwaso, inda ya ce ya yi hakan ne a kashin kansa.

An jiyo shi yana cewa ya kamata Tinubu ya tuntube shi ko kuma ya gayyace shi taron da ya yi da Kwankwaso.

Sai dai a zantawarsa da Aminiya, Kofa, wanda ya halarci ganawar da shugabannin biyu suka yi a Faransa, ya ce Ganduje ya tabbatar masa da cewa Tinubu ya tuntube shi kafin a yi taron.

“Na yi matukar kaduwa da na saurari sautin, amma ina ganin abu mafi muhimmanci shi ne ina son tabbatar muku cewa an tuntubi Gwamna Ganduje.

“Kuma shi da kansa ya tabbatar min cewa zababben shugaban kasar ya gayyace shi, ya kuma shaida masa cewa yana shirin ganawa da Kwankwaso, ya tambayi Ganduje ko ba ya son ya gana da Kwankwaso.

“Don haka babban rashin adalci ne ga shugaban kasa mai jiran gado, Gwamna Ganduje ya yi masa mummunan zato a gaban jama’a, alhali ya san cewa shugaban ya tuntube shi kafin wannan taron domin ya tabbatar min da hakan da kansa.

“Bai yi wa shugaban kasa mai jiran gado adalci ba, kuma ban yi imani cewa shugaban kasa zai yi watsi da duk wanda ya goyi bayansa ba… amma muhimmin abin shi ne hadin kan kasa da cigaban kasa.”

Wednesday, 10 May 2023

Bola Tinubu Ya Bar Najeriya Zuwa Turai Domin Ziyarar Aiki

A yammacin Larabar nan ne zababben shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bar Najeriya zuwa kasashen Turai domin ziyarar aiki.

A sanarwar da daya daga masu hidima masa a fannin yada labarai, Tunde Rahman ya fitar, ta ce Zai yi amfani da damar tafiya don daidaita tsare-tsare da shirye-shiryen mika mulki, da zabin manufofinsa tare da wasu manyan mataimakansa ba tare da matsananciyar wahala da damuwa ba.

A yayin ziyarar, zababben shugaban kasar zai tattauna da masu zuba jari da sauran manyan abokan hulda da nufin tallata guraben zuba jari a kasar da kuma shirye-shiryen gwamnatinsa na samar da yanayi mai kyau na kasuwanci ta hanyar manufofi da ka'idoji.
 

Asiwaju Tinubu na fatan gamsar da su kan shirin Najeriya na yin kasuwanci a karkashin jagorancinsa ta hanyar hadin gwiwar da za ta amfana da juna kan samar da ayyukan yi da kuma samun kwarewa.
 
Farfado da tattalin arzikin kasar ya zama wani babban ginshiki na ajandar sabunta fata na Tinubu kuma taron na daya daga cikin kokarinsa na sake farfado da martabar Najeriya a tsarin tattalin arzikin duniya da samar da damammaki ga dimbin matasan kasar.
 
Ya zuwa yanzu dai zababben shugaban kasar ya yi alkawarin zai kai ga gaci kuma ziyarar na nuni da jajircewarsa kan wannan alkawari domin tuni ya fara tattaunawa da masu ruwa da tsaki na duniya kan muhimman batutuwan da suka shafi tattalin arziki da tsaro.

Kafin ya bar kasar, Asiwaju Tinubu ya gana da ‘yan takarar majalisar wakilai da ‘yan takarar shugaban kasa da mataimakinsa wanda jam’iyyarsa ta APC ta amince da shi. Tajudeen Abbas and Hon. Benjamin Kalu, wanda kungiyar hadin gwiwa ta majalisar ta gabatar masa.

An shirya zai dawo nan ba da jimawa ba don shirye-shiryen rantsar da shi a hukumance a matsayin shugaban kasar na 16 a ranar 29 ga Mayu, 2023.

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

SAPZ Kano partners ABCOAD to organize FFS Training for Youth and Women.

The Special Agro-Industrial Processing Zones (SAPZ) Programme, Kano State, in collaboration with Audu Bako College of Agricultur...