Search This Blog

Showing posts with label Garo. Show all posts
Showing posts with label Garo. Show all posts

Monday, 13 July 2026

Gov. Yusuf Nominates Garo as Running Mate for 2027 Re-election Bid

Kano State Governor, Alhaji Abba Kabir Yusuf, has officially announced the nomination of his deputy, His Excellency Murtala Sule Galadima Garo, as his running mate for the 2027 governorship election.

This was contained in a statement issued by the Governor’s spokesman, Sunusi Bature Dawakin Tofa, on Monday.

Governor Yusuf made the announcement during a strategic meeting with Federal Political Appointees of President Bola Ahmed Tinubu held at the Kano Governor’s Lodge in Abuja.

The Governor said the decision followed Garo’s outstanding loyalty, commitment, and unwavering passion for the development of Kano State since assuming office as Deputy Governor.

He expressed satisfaction with the working relationship between them, noting that Garo had demonstrated competence, dedication, and a strong sense of responsibility in the discharge of his duties.

“I have no regrets for choosing Garo as my Deputy in the last few months, and he has proven to be the right choice so far. I want to confirm to you that I have every confidence in him,” Governor Yusuf declared.

The Governor also passed a vote of confidence on the Deputy Governor, describing him as a dependable partner whose contributions have strengthened the administration’s drive to deliver meaningful development across Kano State.

Governor Yusuf urged party leaders, political appointees, and supporters to remain united and committed as the administration continues to consolidate on its achievements while preparing for the 2027 general elections.


Sunday, 15 January 2023

Muhawarawar 'yan takarar gwamna ta BBC : Kungiyar Global Group Ta Taya Gwamna Ganduje Murnar bisa Kwazon Gawuna



Wata kungiya ta duniya da ta kware wajen tantance muhawarar siyasar ‘yan takara a fadin duniya , Dandalin tantance muhawarar siyasa (PODAF) ta taya gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano murnar kwazon da mataimakin gwamnan jihar kuma dan takarar gwamna na jihar, Nasiru Yusuf Gawuna ya yi a wajen muhawarar yan takarar gwamna da Sashen Hausa na Gidan Rediyon Birtaniya (BBC) ya shirya a Makarantar koyar da harkokin Kasuwancin Aliko Dangote da ke Jami’ar Bayero, Kano, ranar Asabar.

A cikin wata wasika da aka aika wa gwamnan kuma mai dauke da sa hannun babban jami’in kungiyar na Najeriya, Mista Johnson Craig, ya bayyana cewa, “Mun gamsu matuka da yadda mataimakin ku, wanda kuma dan takarar gwamna ne na jam’iyyar APC ya yi a lokacin da aka kammala muhawarar zaben gwamna da sashen Hausa na BBC ya shirya."

Cikin sanarwar da babban sakataren yada labaran Gwaman, Malam Abba ya fitar, ta ce Wasikar a wani bangare na cewa, “Kungiyarmu ta ga ya zama dole mu taya mai girma gwamna murna bisa kyakkyawan kwazon da mataimakinsa Gawuna ya nuna, wanda ya yi kyau kuma ya tabbatar da haka, dan takarar APC gogagge ne, kwararre, kuma dan siyasa mai son zaman lafiya."

Yayin da take taya gwamnan murna, kungiyar ta PODAF ta yi imanin cewa, Kano tana da zabi mafi kyau a Mataimakin Gwamna, Dokta Gawuna. Kuma ya jaddada cewa, muhawarar ta nuna yadda Mataimakin Gwamna yake mai da hankali, kishin kasa da azama.

Ya kara da cewa, "Zaben Dr Gawuna da abokin takararsa Murtala Sule Garo, tare da dimbin gogewar da suke da shi wajen gudanar da mulki, tun daga tushe, zai taka rawa sosai a zabukan da ke tafe, wannan ya bayyana a Muhawarar BBC. Inda Gawuna ya bayyana. ya burge duk masu zabe masu tunani, kamar yadda ya bayyana da kuma mai da hankali kamar yadda ya bayyana."

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

FG Urges KOICA, FAO to Align Agricultural Intervention with Nigeria’s Development Priorities, Ward-Based Strategy

The Federal Government has called for stronger alignment between development partners’ interventions and Nigeria’s national deve...