Posts

Showing posts with the label Malami

THE TRIALS OF DASUKI AND MALAMI — A STUDY IN NEMESIS: WHAT YOU DO UNTO OTHERS - By Yushau A Shuaib

Image
Some call it the law of karma. I prefer the older formulation: what you do unto others shall, in time, be done unto you. Nigeria’s recent political history offers few more instructive illustrations of this truth than the parallel fates of Sambo Dasuki and Abubakar Malami. Those expressing sympathy for former Attorney‑General of the Federation, Abubakar Malami, over his current ordeal with the EFCC and the DSS may have conveniently forgotten what befell former National Security Adviser (NSA), retired Colonel Sambo Dasuki—arrested barely a day after handing over office. His story remains one of the most troubling indictments of executive overreach in Nigeria’s democratic era: a case study in how personal vendetta, political score‑settling, and institutional disregard for judicial authority can be disguised as the pursuit of justice. THE ROOTS OF BITTER FEUD The roots of the Dasuki saga run deep into Nigeria’s military past. Dasuki played a significant role in financing and fa...

Shugaba Buhari Yace, Bai Umarci Atoni Janar Da Gwamnan CBN Kan Kin Bin Umarnin Kotu Ba Dangane Batun Tsofaffin Kudi

Image
  Fadar shugaban kasa na son mayar da martani kan wasu damuwar da jama’a ke ciki na cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari bai mayar da martani ga hukuncin da kotun koli ta yanke kan batun kudin tsohon naira 500 da naira 1,000 ba, kuma ta bayyana a nan karara da cewa babu wani lokaci da ya umurci Babban Lauyan gwamnati da Gwamnan CBN su bijirewa duk wani umarnin kotu da ya shafi gwamnati da sauran bangarorin. A sanarwar da babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan harkokin yada labarai, Malam Garba Shehu ya fitar, ta ce, tunda aka rantsar da shugaban kasa a shekarar 2015, bai taba umurtar kowa da ya bijirewa umarnin kotu ba, bisa akidar cewa ba za mu iya gudanar da mulkin dimokuradiyya ba tare da bin doka da oda ba, kuma jajircewar gwamnatinsa kan wannan ka’ida ba ta canja ba. Bayan zazzafar muhawarar da ake ta yi game da bin doka da oda dangane da halaccin tsohon takardun kudin, don haka fadar shugaban kasar na son bayyana karara cewa Shugaba Buhari bai yi wani ab...

Canjin Kudi Ya Rage Satar Mutane Da Karbar Rashawa —Malami

Image
Ministan Shari’a kuma Antoni-Janar na Tarayya, Abubakar Malami (SAN), ya bayyana cewa canjin kudi ta Babban Bankin Najeriya (CBN) ya yi ya taimaka wajen rage aikata ayyukan garkuwa da mutane. Malami, ya bayyana haka ne cikin wata hira da ya yi da Gidan Rediyon Tarayya da ke Kaduna, inda ya ce jama’a ba sa ganin nasara da tsarin ya haifar. Da yake bayyana hakan a ranar Juma’a, Malami ya ce: “Na fada muku maganar tana gaban kotu, ba za mu bijire wa kotu ba, za mu bi umarnin kotu amma muna da ’yancin fada wa kotu alfanun da tsarin ya haifar. “Idan ba ku ga amfanin tsarin ba, ya kamata kuma a gefe daya ku ga alfanunsa. “Idan wadancan gwamnonin sun bayyana wa kotu wahalar da ake sha saboda tsarin, ya kamata kuma a fahimci cewa tsarin a gefe daya yana warware wasu matsalolin. “Na ba ku misali da matsalar tsaro; Tun bayan da aka kaddamar da wannan tsarin garkuwa da mutane ya ragu. “Sannan ya rage yawan cin hanci da rashawa, don haka muna da ’yancin zuwa mu bayyana wa kotu amfanin ...

Malamai Da Tsofaffin Soji Ba Sa Kwazo A Jagoranci —Obasanjo

Image
Tsohon Shugaban Kasa, Cif Olusegun Obasanjo, ya ce galibi ba a samun wani ci gaba na a zo a gani a jihohin da suka kasance karkashin jagorancin malamai ko tsofaffin soji. Obasanjo ya ce babu wani ci gaban da aka samu a jihohin kasar nan da ke karkashin jagorancin mutane masu rike da matsayin Farfesa ko Dakta da tsoffin sojoji, har ma da malaman makarantu. Tsohon Shugaban na Najeriya na wannan furuci a jawabinsa yayin wani taro kan zurfafa al’adun dimokuradiyya da aka gudanar ranar Alhamis a Fatakwal, babban birnin Jihar Ribas. Obasanjo ya ce duk da yake an samu wasu jajirtattun shugabannin da ba su da yawa, akasarinsu ba sa iya mulki mai kyau saboda rashin samun mataimaka na gari, abin da ke hana su jagorancin da ake bukata. A cewarsa, rashin tattaunawa tsakanin shugabannin da masu taimaka musu, kan haifar da gibi wajen musayar ra’ayi, matakin da ke hana samun fahimtar juna da hadin-kai wajen cimma manufar ci gaba da ake bukata. Obasanjo ya ce, bayan kwashe shekaru 60 da sa...