Search This Blog

Showing posts with label Hajjin Bana. Show all posts
Showing posts with label Hajjin Bana. Show all posts

Saturday, 25 March 2023

Hajj2023: Tawagar Hukumar NAHCON Sun Gudanar Da Taron Cikin Gida A Yayin Ziyararsu Zuwa Makka

Tawagar Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON) a yayin da suke kasar Saudiyya sun gudanar da taronsu na farko na cikin gida don a yayin ziyara kafin aikin Hajji karo na biyu a shirye-shiryen gudanar da aikin Hajjin shekarar 2023 a ofishin NAHCON dake Ummuljud Makka 

Tawagar tana da alhakin ayyuka kamar haka:

1) Duba dakunan dafa abinci na Makkah da Madina.
2) Tattaunawar kwangila tare da masu gudanar da ayyuka 
3) Don gudanar da tarurruka tare da AHOUN, Jihohi, Muassasah, masu ba da masu bayar da  masauki,
4) Horon E-track da 5) Rahoton ƙarshe ..

Taron ya gudana karkashin jagorancin Kwamishinan kudi Alhaji Nura Hassan Yakasai wanda shi ma ya jagoranci tawagar da ta samu rakiyar wakilan CBN da Jama’atu Nasril Islam da kwamishinan yankin Kudu
Daga cikin yan tawagar a taron: Sun hada da Daraktan Gudanarwa da HR, Darakta harkokin shari'a, Mataimakin Darakta PEO, sauran Daraktoci da manyan ma'aikatan gudanarwa.
NAHCON 

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

FG Urges KOICA, FAO to Align Agricultural Intervention with Nigeria’s Development Priorities, Ward-Based Strategy

The Federal Government has called for stronger alignment between development partners’ interventions and Nigeria’s national deve...