Posts

Showing posts with the label Alhazan Kano

Hajj 2023: Kashi Na Farko Na Alhazan Kano Sun Bar Makkah Zuwa Jiddah Domin Dawowa Najeriya

Image
A ranar Asabar da ta gabata ne rukunin farko na alhazan Kano da suka yi aikin Hajjin bana a kasar Saudiyya, suka tashi daga Makka zuwa Najeriya. A sanarwar da da Jagoran tawagar 'yan jaridu na aikin Hajji na Kano, Sunusi Bature Dawakin Tofa ya sanyawa hannu, ta ce alhazan sun tashi daga Makka zuwa filin jirgin sama na Sarki Abdulaziz, Jeddah, da misalin karfe goma na safe agogon Saudiyya. Ana sa ran jirgin nasu zai tashi da yamma a wannan rana. Tun a daren Juma’a ne dai aka fara gudanar da tafiyarsu tare da tantance jakunansu na hannu domin tabbatar da aiki da tsarin hukumar alhazai ta kasa. A safiyar ranar Asabar alhazan tare da jakunkunansu sun taru domin shiga manyan motocin bas na alfarma zuwa filin jirgin sama na Sarki Abdulaziz na Jeddah. Wasu daga cikin mahajjatan da aka zanta da su, Zubairu Hudu Sani daga Doguwa, Sirajo Hudu daga Tudunwada, Maryam Abdullahi Garun Malam da Hadiza Hamisu daga kananan hukumomin Bebeji sun gode wa Allah da ya ba su damar yin aikin h

Alhazan Kano Sun Kammala Ziyarar Wuraren Tarihi a Madina

Image
Kashi na karshe na Alhazan jihar Kano na shekarar 2023 a kasar Saudiyya sun kammala ziyarar gani da ido a wuraren tarihi a birnin Madina dake a kasa mai tsarki. Shugaban Tawagar 'yan na aikin hajjin Bana, Malam Sanusi Bature Dawakin Tofa ya bayyana haka a wata hira da manema labarai a Madina. Dawakin Tofa ya bayyana cewa rukunin karshe na maniyyata daga Kano sun isa filin jirgin saman Madina lafiya a ranar Alhamis 21 ga watan Yuni, a cikin jirgin Max Air da ke jigilar jigilar mahajjata. Don haka, Alhazan sun samu jagorancin jami’an hukumar Malam Muhammad Ghali Shehu da Malam Aliyu Mukhtar Darma da Gwani Falaki da ke Madina domin gudanar da ayyukansu na addini kamar yadda koyarwar Manzon Allah (SAW) ta tanada. Dawakin Tofa ya yaba da tsarin da Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta yi, wadda ita ce hukumar da ke kula da ayyuka da samar da wuraren kwana da ciyarwa ga daukacin alhazan Najeriya, ciki har da na Kano da ke Madina. Ya kuma baiwa tawagar Ka

Jerin Sunayen Maniyyata Aikin Hajin Bana Na Kano 'Yan Jirgi Na Farko

Image
1 Bebeji HAMISU IBRAHIM A11718920 2 Bebeji ABUBAKAR ADAMU A11718788 3 Bebeji ABDU YUSUF KYAURE A11327519 4 Bebeji RABI ABDU DIGAWA A11660494 5 Bebeji MARIYA DAHIRU B00243743 6 Bebeji ISMAILA SABUWAR KAURA YAU A11660153 7 Bebeji ABDULRAZAK IDRIS A11327693 8 Bebeji IDRIS ISYAKU SULAIMAN B50043159 9 Bebeji YAU SURAJO A12573612 10 Bebeji IDRIS ALIYU B01694751 11 Bebeji MARYAM IBRAHIM B01692543 12 Bebeji HAUWA ADO A13173823 13 Bebeji LAURE ABUBAKAR ATUMBU A11249624 14 Bebeji DAHIRU BASIRU ABDULLAHI A11778294 15 Bebeji DAHIRU IBRAHIM A11778049 16 Bebeji RABIATU BEBEJI IBRAHIM B01777010 17 Bebeji SADIYA ASHIRU B00472112 18 Bebeji HAMSATU BADAMASI B01910511 19 Bebeji IBRAHIM YALO B50209132 20 Bebeji HABIBA MUSA B01777651 21 Bebeji HAJARA MAMUDA B01693247 22 Bebeji ISAH DAHIRU B50274232 23 Bebeji SAADU YUSUF B50378175 24 Bebeji ZUBAIRU ABDULLAHI B50233785 25 Bebeji SHEHU ALHAJI USMAN A11616421 26 Bebeji AMINU ABDULLAHI A12832559 27 Bebeji HARIRA MALAM ISAH B00823277 28 Bebeji ZULAI