Posts

Showing posts with the label Sanarwa

Sanarwa Ta Musammam Daga Hukumar Samar Da Ruwan Sha Ta Kano

Image
Dangane Kokawar da jama’a suka yi kan karancin ruwa ya biyo bayan gyara Famfunan Ruwa na matatar ruwa ta Tamburawa wanda ya gurgunta ayyukan samar da ruwa daga wannan bangare  Al’ummomin yankunan da sunayensu ke rubuce a kasa, su ne wadanda matsalar ruwan sha ta shafa a yankunansu.  Don haka da zarar al’amura sun inganta, ruwa zai wadata a dukkanin yankunan. Don haka Hukumar Ruwa ta Jihar Kano ta yi nadamar duk wata matsala da ta faru sakamakon karancin ruwan da aka samu a wadannan yankuna: ➤ NAIBAWA ➤ U/UKU ➤ KUNDILA ➤ GYADI GYADI ➤ TARAUNI ➤ KARKASARA ➤ NASSARAWA ➤ DANGAURO ➤ TUDUN BAYERO ➤ GARIN TAMBURAWA. Duk da haka, wasu yankuna sun ci gaba da jin daÉ—in ayyukan samar da ruwa ba tare da katsewa ba musamman, Æ™arÆ™ashin Yankunan da aka lissafa ➤ PANSHEKARA ➤ DORAYI ➤ GASAU ➤ GAIDA ➤ SAMEGU ➤ SABUWAR GANDU ➤ SHARADA ➤ SABON TITI ➤ KOFAR FAMFO ➤ KOFAR NAISA ➤ KOFAR DANAGUNDI ➤ KABARA ➤ GIDAN SARKI ➤ GWALE ➤ SABUWAR KOFA ➤ AISAMI ➤ GAURON DUTSE ➤S/MAINAGGE ➤ BUK OLD SITE ➤ D