Search This Blog

Showing posts with label Rabon kujeru. Show all posts
Showing posts with label Rabon kujeru. Show all posts

Tuesday, 5 September 2023

Yanzu-yanzu: NAHCON ta raba kujerun aikin Hajjin 2024 ga Jihohi, Abuja da bangaren rundunar soja

Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta raba kujeru ga jihohi talatin da shida da babban birnin tarayya Abuja da kuma rundunonin soji domin gudanar da aikin Hajjin shekarar 2024.

Takardar da Hajj Reporters suka gani a ranar Talata ta nuna cewa jihar Kaduna ce ta samu kaso mafi tsoka na kujeru 6004 sai jihar Kano da ta samu 5934.
Sokoto ta samu 4996 a matsayi na uku yayin da jihohin Kebbi da Katsina suka samu 4752 da 4513.

Duba cikakken jadawalin yadda rabon kujerun ya kasance
(IHR)

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

FG Urges KOICA, FAO to Align Agricultural Intervention with Nigeria’s Development Priorities, Ward-Based Strategy

The Federal Government has called for stronger alignment between development partners’ interventions and Nigeria’s national deve...