Posts

Showing posts with the label Shugabannin Riko

Yanzu-yanzu: Gwamna Abba Kabir ya kafa kwamitin riko na kungiyar Kano Pillars

Image
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da nadin kwamitin riko na kungiyar Kano Pillars (Sai Masu Gida). A cewar sanarwar da babban sakataren Yada labaran Gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa ya sanyawa hannu, tace Hukumar na da shugaban, mambobi da sakatare kamar haka: 1. Babangida Little, Shugaba 2. Garba Umar, Member 3. Naziru Aminu Abubakar, memba 4. Bashir Chilla, memba 5. Ali Nayara Mai Samba, memba 6. Shuaibu Ibrahim Doguwa, memba 7. Rabiu Pele, memba 8. Muhammed Danjuma, memba 9. Sabo Chokalinka, memba 10. Abba Haruna (Dala FM), mamba 11. Engr. Usman Kofar Na'isa 12. Yakubu Pele, mamba 12. Comrade Sani Ibrahim Coach, Sakatare Sanarwar ta kara da cewar Iza a kaddamar da hukumar a ranar Talata 20 ga watan Yuni, 2023.