Posts

Showing posts with the label NIMC

NIMC Commences Free Registration of Pupils, Students of Public Schools in Kano.

Image
National Identification Management Commission (NIMC) has completed arrangements to commence free registration of pupils and students of public schools in Kano. In a statement by the Director Public Enlightenment of the Ministry, Balarabe Abdullahi Kiru, said The registration will involve pupils and students of Primary, Junior and Secondary Schools who at the end of the exercise, will be issued with National Identification Number (NIN). Briefing stakeholders on the project during an advocacy visit to the state ministry of education, the regional coordinator National Identification Management Commission Emmanuela Igbinovia disclosed that the project is crucial in view of the increasing demands for students' NIN number while writing their WAEC or NECO examination. She revealed that a team from the commission was therefore at the ministry to meet with all the relevant stakeholders in the state and map out modalities to ensure a hitch free registration exercise of pupils and...

Bankuna Za Su Fara Ba Da Katin Dan Kasa Mai Hade Da Na ATM —Pantami

Image
Gwamnatin Tarayya ta ba wa bankunan kasuwanci izinin fara ba wa abokan huldarsu katin cirar kudi na ATM da ke hade da katin shaidar dan kasa a wurin guda. Ministan Sadarwa mai barin gado, Isa Ali Pantami, ya sanar cewa Majalisar Zartarwa ta Tarayya ta amince bankuna su fara bayar da katin na bai-daya ba tare da sun caji kwastomomi ko sisi a kan kudin katin ATM da aka saba ba. “An ba wa bankuna izinin buga katunan Mastercard ko Visa da za su yi amfani a matsayin katin shaidar dan kasa ba tare da sun caji ’yan Najeriya karin kudi ba. “Duk mai son karbar katin banki, sai ya sanar da su cewa mai hade da katin dan kasa yake so, sai su ba shi kati daya da ya hade abubuwa biyun,” in ji Pantami. Ya bayyana cewa, Hukumar Kula da Shaidar Dan Kasa (NIMC) ta yi haka ne da hadin gwiwar Babban Bankin Najeriya (CBN) “domin saukaka wa duk mai bukata samun katin dan kasa ta hannun bankinsa.” Da yake jawabi bayan zaman karshe na Majalisar Zartarwa ta Tarayya da gwamnatin Buhari ta gudanar, a...