Kashi 28.5 Na Kanawa Na Fama Da Hawan Jini — Kwamishinan Lafiya
A duk Nijeriya cutar hawan jini ta fi Æ™amari a tsakanin al’umma Jihar Kano. Gwamnatin Kano ta ce, kashi 28.5 cikin 100 na mutanen jihar masu shekaru tsakanin 30 zuwa 79 na fama da cutar hawan jini inda aka gano kusan kashi biyu bisa uku (60.7 cikin 100) sabbin waÉ—anda suka kamu da cutar. Kwamishinan Lafiya na jihar, Abubakar Labaran Yusuf ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a bikin ranar hawan jini ta duniya na shekarar 2024 mai taken: “Ku Auna Hawan Jininku, Ku Daidaita Shi Domin Samun Rayuwa Mai Tsawo”. Ya ce, “Hawan hawan jini ne babban abin da ke haifar da É—imbin matsalolin lafiya kamar shanyewar É“arin jiki, ciwon zuciya da ciwon Æ™oda da sauransu. “Yawancin mutanen da ke fama da hawan jini ba su san cewa suna É—auke da cutar ba saboda ba a gani wasu alamominta. “Sau da yawa, mutane sun fi fahimtar cewa suna É—auke da cutar bayan sun kamu da ciwon zuciya ko shanyewar É“arin jiki. “Kimanin manyan mutane biliyan 1.28 masu shekaru 30 zuwa 79 a duniya...