LABARI CIKIN HOTUNA : Abdulmumin Jibrin Kofa ya kai ziyarar ta'ziyya ga al'umomi daban-daban

Dan takakarar majalisar tarayya na mazabar Kiru da Bebeji a jam’iyyar #NNPP, Abdulmumin Jibrin Kofa, ya kai ziyarar ta'ziyya da dubiyar marasa lafiya ga Unguwanni da garuruwa daban-daban dake yankin Kiru da Bebeji 

Popular posts from this blog

Yanzu - Yanzu: Bankuna Zasu Karbi Tsofaffin Kudi Ko da Bayan Karewar Wa'adi - Emefiele

Zababben Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Karbar Mulki