Search This Blog

Showing posts with label Kwankwaso. Show all posts
Showing posts with label Kwankwaso. Show all posts

Thursday, 13 February 2025

Dan Zago Laid to Rest: Governor Yusuf, Kwankwaso, Kano Emir Pay Final Tribute

Kano State Governor, Alhaji Abba Kabir Yusuf, alongside Senator Engr. Rabiu Musa Kwankwaso and the Emir of Kano, Malam Muhammadu Sanusi II, attended the funeral prayer of Alhaji Haruna Ahmadu Zago, the Managing Director of REMASAB, who passed away earlier today (Thursday).

The funeral prayer, led by the Commander General of the Kano Hisbah Board, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, was held at the Kano Emir’s Palace and attended by hundreds of mourners.

Shortly after the prayer, Governor Yusuf accompanied the deceased’s body to Kofar Mazugal Graveyard for burial.

A statement issued by the Governor’s spokesperson, Sanusi Bature Dawakin Tofa, on Thursday, stated that Governor Yusuf, along with the national leader of the NNPP Sen. Rabi'u Musa Kwankwaso and his Deputy, Comrade Aminu Abdulsalam Gwarzo, cabinet members, and others aides, later visited the Zago family residence to offer condolences.

At the residence, Governor Yusuf was received by the late businessman’s sons, Muhammad and Mukhtar Haruna Zago. During the visit, Comrade Gwarzo offered prayers for the deceased, asking Almighty Allah to forgive his shortcomings and grant the family strength during this difficult time.

Alhaji Zago is survived by four wives, 37 children, and numerous grandchildren.


Tuesday, 7 January 2025

Garo's Bitter Truth and Kano's Development

By Abba Anwar 

For the first time, yes first time, in this republic, I mean since the restoration of our democracy from 1999 to date, I came across a prominent politician in Kano, blaming our leading politicians in the state, particularly past governors, over non-challant attitudes towards teaming up for the sake of state development. 

Not only that, his worries could be spotted from his face while making the lamentation. To tell his audience, how disturbed he was. This is a straightforward politician WHOSE YES IS ALWAYS YES. And whose type of seriousness and commitment are rarely seen in many political actors. 

It was at an Award Dinner organized by the former Speaker of Kano State House of Assembly, Right Hon Abdulaziz Gafasa, of the 8th, 9th and 10th Assembly for the APC members of the House, on Sunday, when Murtala Sule Garo, APC Deputy Governorship Candidate, 2023 election, spoke out in vivid terms, his concern for the inability of political leaders in the state, in putting heads together for the development of the state.

To display his political maturity going beyond internal ploy and deliberate setbacks, unnecessarily caused within the All Progressives Congress (APC) in the state, Garo's foresight sees beyond that. His concern is the state at large. Not who are best fitted for elective political offices in the forthcoming 2027 election. That, to him is secondary. Patriotism at its best form. 

So his piece of advice is for all past governors in the state. You can think of Kabiru Ibrahim Gaya, Rabi'u Musa Kwankwaso, Malam Ibrahim Shekarau and Dr Abdullahi Umar Ganduje, in chronological order. May Allah forgive those amongst them who passed away.

He made an important reference point with Zamfara state, when he said, "It is interesting to see that in Zamfara state... past governors come together during events under one platform, for the sake of the development of their state."

"They put aside all political differences and affiliations, even those who differ within the same political party/parties, they put heads together and discuss issues that can bring development to their state," he commended.

"But it is disheartening in the case of Kano...," he lamented, that, "... our parents, our leaders and former governors cannot put heads together and bring to the table, for genuine discussion, what will bring development to the state."

Garo urged them, with an open mind that," They should please, if they truly love Kano, create a viable platform for discussing problems facing our dear state. They should keep aside all their personal interest and face reality."

At the second segment of his remarks, as he described it, he commended the former Speaker, Gafasa, for organizing the Award Dinner, urging all stakeholders to rally round such effort for the strong survival of the party, APC. 

"We should all encourage them for deciding to come together and face Kano's growth and development. When their effort is strengthened and encouraged they will definitely make their initiative to be sustained. Eventually the state will immensely benefit from the process," he observed.

My readers and I, including Garo himself, we all know that, close to those leaders there exist EVIL-MIND individuals pretending to be real, while they are FAKE by whatever standard. Whose end would not be met if those leaders live peacefully with others. So they strive hard to see that internal cohesion and external collaboration are unattainable. 

Such fake individuals do not want to see peace reign even from within, the APC for example. So also there exist same or similar elements within the ranks of other political parties. Probably such situations need the application of reverse psychology. 

Anwar, former Chief Press Secretary to the former Governor of Kano State, Dr Abdullahi Umar Ganduje CON and can be reached at fatimanbaba1@gmail.com 
January 7th, 2025

Monday, 27 November 2023

Kofa ya shirya taron addu'a na musammam ga Tinubu, Kwankwaso da Gwamna Abba Kabir Yusuf

...Ya ce har yanzu ƙofar NNPP a buɗe take don yin ƙawance da APC da sauran jam’iyyu

Abdulmumin Jibrin Kofa, ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar mazaɓar Kiru da Bebeji, Kano, a yau ya tara malamai 1,000 a garinsa na Kofa a Bebeji, Kano, domin addu’a ta musamman ga Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da kasar baki daya, Jagoran jam’iyyar NNPP da Ɗarikar Kwankwasiyya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, PhD, FNSE da kuma neman nasara ga Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf a Kotun Ƙoli, da kuma addu’ar neman taimakon Allah ga ɗan majalisar. 


A sanarwar da hadimin dan majalisar kan harkokin yada yada labarai, Sani Ibrahim Paki ya sanyawa hannu, yace yayin taron, malaman sun sauke Alƙur’ani sau 1,101, sannan suka yi addu’o’i na musamman.

A taƙaitaccen jawabin da ya gabatar a wajen taron, Hon. Jibrin ya ce alaƙarsa da Shugaba Tinubu ba ɓoyayya ba ce. Ya kuma ce Kwankwaso ne maigidanshi, sannan zai ci gaba da iya ƙoƙarinsa wajen ganin an samu kyakkyawar alaƙa a tsakanin Tinubun da Kwankwaso.
Jibrin ya kuma ce NNPP jam’iyya ce mai farin jini kuma har yanzu kofarta a buɗe take domin yin aiki tare, ƙawance da kuma haɗaka da APC, har ma da PDP da LP, da ma duk jam’iyyar da ta nuna sha’awar yin hakan, matukar za ta yi haka ne don amfanin ’yan Najeriya.
Ɗan majalisar mai hawa hudu ya kuma yi alkawarin yin amfani da gogewarsa da sanin mutane wajen tattaunawa da masu faɗa-a-ji a siyasar Kano, domin ganin an magance duk wata matsala da za ta iya magantuwa sannan a kawar da duk wata fargaba da ake da ita a jihar a yanzu kan shari’ar kujerar Gwamnan Jihar.
Kazalika, bayan kammala taron addu’ar, kamar yadda ya saba, Hon. Jibrin ya kuma karɓi baƙuncin ɗaliban firamare 5,000 daga faɗin mazaɓarsa, inda ya raba musu kayayyakin karatu sannan ya yi musu albishir ɗin nagartattun shirye-shirye da gwamnatin jiha da ta tarayya suke yi musu don bunƙasa ilimi, musamman a fannin samar da ilimi kyauta da kuma shirin ciyar da ’yan makaranta. 


Sunday, 21 May 2023

Tinubu Ya Gana Da Ganduje A Abuja

 


Shugaban kasa mai jiran gado, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu, ya gana da Gwamnan Jihar Kano mai barin gado, Abdullahi Umar Ganduje a gidansa na Defense House da ke Abuja.

Da yammacin Asabar ɗin nan dai Ganduje ya shiga sahun waɗanda suka taro Asiwaju Tinubu lokacin da ya sauka Abuja daga ƙasar Faransa.

Bayan an isa gida kuma sun yi ganawar sirri tsakaninsu.

Ganawar dai ba ta rasa nasaba da ƙorafin da Ganduje yake da shi game da ganawar Asiwaju Tinubu da tsohon gwamnan Kano Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso a birnin Paris.

A baya-bayan nan dai aka ji wani sautin hirar wayar tarho na yawo inda Ganduje ke kukan zaɓaɓɓen shugaban ƙasar bai kyauta masa ba da ya yi wannan tattaunawar.

Kawo yanzu dai Ganduje bai bayyana wa manema labarai matsayar da suka cimma da Asiwaju Tinubu ba.

AMINIYA

Da Sanin Ganduje Tinubu Ya Gana Da Kwankwaso —Kofa

 


Zababben dan majalisar wakilai, Abdulmumin Jibrin Kofa, ya ce Gwamna Abdullahi Ganduje yana da masaniya game da ganawar da shugaban kasa mai jiran gado Bola Tinubu ya yi da Sanata Rabiu Kwankwaso a kasar Faransa.

Aminiya ta ruwaito yadda Tinubu da Kwankwaso suka yi ganawar sama da sa’o’i hudu a ranar Litinin.

A wani sautin waya da aka nada, an ji Ganduje yana bayyana rashin jin dadinsa kan ganawar Tinubu da Kwankwaso, inda ya ce ya yi hakan ne a kashin kansa.

An jiyo shi yana cewa ya kamata Tinubu ya tuntube shi ko kuma ya gayyace shi taron da ya yi da Kwankwaso.

Sai dai a zantawarsa da Aminiya, Kofa, wanda ya halarci ganawar da shugabannin biyu suka yi a Faransa, ya ce Ganduje ya tabbatar masa da cewa Tinubu ya tuntube shi kafin a yi taron.

“Na yi matukar kaduwa da na saurari sautin, amma ina ganin abu mafi muhimmanci shi ne ina son tabbatar muku cewa an tuntubi Gwamna Ganduje.

“Kuma shi da kansa ya tabbatar min cewa zababben shugaban kasar ya gayyace shi, ya kuma shaida masa cewa yana shirin ganawa da Kwankwaso, ya tambayi Ganduje ko ba ya son ya gana da Kwankwaso.

“Don haka babban rashin adalci ne ga shugaban kasa mai jiran gado, Gwamna Ganduje ya yi masa mummunan zato a gaban jama’a, alhali ya san cewa shugaban ya tuntube shi kafin wannan taron domin ya tabbatar min da hakan da kansa.

“Bai yi wa shugaban kasa mai jiran gado adalci ba, kuma ban yi imani cewa shugaban kasa zai yi watsi da duk wanda ya goyi bayansa ba… amma muhimmin abin shi ne hadin kan kasa da cigaban kasa.”

Tuesday, 16 May 2023

Abun Da Tinibu Da Kwankwaso Suka Tattauna A Kasar Waje


Shugaban kasa mai jiran gado, Bola Tinubu ya yi wata ganawar sirri da dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso a kasar Faransa.

Wata majiya mai tushe ta ce Tinubu ya yi wa Kwankwaso tayin tafiya tare da shi a sabuwar gwamnati da kuma duba yiwuwar sulhu tsakaninsa da Gwamnan Kano mai barin gado, Abdullahi Ganduje.

A ranar Litinin, mako biyu kafin Tinubu ya karbi rantsuwar fara aiki, suka shafe sama da awa hudu suna ganawar sirrin da Kwankwaso a birnin Paris na kasar Faransa.

Majiyarmu ta ce a yayin ganawar, Tinubu ya bukaci hadin kai domin aiki tare da Sanata Kwankwaso — wanda ya lashe kuri’un Jihar Kano a zaben 2023.
Kwankwaso da shugaban kasar da ke jiran rantsarwa nan da mako biyu masu zuwa sun kuma amince za su ci gaba da tattaunawa kan wannan batu.

Majiyar ta ce mai dakin Kwankwaso da zababben Sanata Abdulmumini na Jam’iyyar NNPP ne suka raka madugun Kwankwasiyya zuwa wurin ganawar.

A bangaren Tinubu kuma, matarsa, Sanata Oluremi da Mataimakin Shugaban Majalisar Wakilai mai barin gado, Femi Gbajabiamila, ne suka raka shi.

Majiyar ta ce “Matar Tinubu, Sanata Oluremi ce ta karbi bakuncin Hajiya Hafsa, a yayin da ‘yan siyasar kuma suka dauki tsawon lokaci suna tattauna a kan hadin kan kasa da abubuwan da sabuwar gwamnati za ta ba wa muhimmanci.

“Sauran sun hada da batun shugabancin Majalisar Dokoki ta Kasa da kuma aniyar zababben shugaban kasan na kafa gwamnatin hadin kan kasa da ake fatan damawa da Kwankwaso a ciki.

“Sun kuma yi waiwaye a kan kawancensu na siyasa tun suna lokacin da suke Majalisar Dokoki ta Kasa a shekarar 19992,” in ji majiyar.

Majiyar ta kara da cewa a yayin zaman an kuma fara tunanin sasanta tsakanin Kwankwaso da tsohon mataimakinsa, wato Gwamnan Kano mai barin gado, Abdullahi Ganduje.

A shekarar 2015 Ganduje ya gaji kujerar Kwankwaso, amma ba da jima ba daga baya suka raba gari, kuma har yanzu ba sa ga-maciji.
AMINIYA 

Da dumi-dumi: Kwankwaso yayi ganawar sa’o’i hudu da Tinubu a birnin Paris

Zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, da Rabiu Musa Kwankwaso, wanda ya yiwa jam’iyyar NNPP a zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 25 ga watan Fabrairu, sun yi ganawar akalla sa’o’i hudu a birnin Paris na kasar Faransa a ranar Litinin, kamar yadda jaridar TheCable ta ruwaito.

A tsakiyar tattaunawar, TheCable ta fahimci cewa, akwai yuwuwar shigar Kwankwaso cikin gwamnati mai zuwa yayin da Tinubu ke shirin kafa “gwamnatin hadin kan kasa” – wanda ke nufin bai wa jam’iyyun adawa wasu mukamai a cikin gwamnatin.


Taron ya kuma tattauna batutuwan da suka shafi zaben shugabannin majalisar kasa, gabanin kaddamar da majalisar ta 10 a ranar 13 ga watan Yuni.

Zaben gwamnan kano: Inda aka Kwana game da karar APC da NNPP a Kotu

An fara taron Paris tsakanin Tinubu da Kwankwaso ne da karfe 12:30 na rana kuma aka kammala da karfe 4:45 na yamma, kamar yadda wasu majiyoyi suka shaida wa jaridar TheCable.

Ko Kun zabi aiki ko ba ku zaba ba, mun yi titin Kurna babban layi ne saboda Allah -Ganduje

Femi Gbajabiamila, kakakin majalisar wakilai kuma shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, ya halarci taron yayin da Abdulmumin Jibrin, dan takarar jam’iyyar NNPP kuma tsohon jigo a kwamitin yakin neman zaben Tinubu na daga cikin wadanda suka raka Kwankwaso.

Oluremi Tinubu, Sanata kuma matar zababben shugaban kasa ita ce ta tarbi matar Kwankwaso, Salamatu.

Idan za’a iya tunawa Tinubu da Kwankwaso sun yi aiki a matsayin gwamnonin kano da Lagos a Shekarar 1992.


Tuesday, 31 January 2023

Muna Kan Tataunawa Da Kwankwaso Da Obi - Atiku

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya bayyana cewa yana tattaunawa da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigerian People Party (NNPP) Rabi’u Musa Kwankwaso domin samun goyon baya da hadin gwiwa.

A wata hira da BBC Hausa, Atiku ya ce yana kuma tattaunawa da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi.

Ya ce ‘yan biyun Obi da Kwankwaso ba su da wata barazana ga damarsa a zaben.

“Ban ga wata barazana domin ba ma tare da su (Kwankwaso da Obi). Muna cikin tattaunawa da su, watakila daya daga cikinsu ya zo,” inji shi.

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya bayyana cewa yana tattaunawa da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigerian People Party (NNPP) Rabi’u Musa Kwankwaso domin samun goyon baya da hadin gwiwa.

A wata hira da BBC Hausa, Atiku ya ce yana kuma tattaunawa da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi.

Ya ce ‘yan biyun Obi da Kwankwaso ba su da wata barazana ga damarsa a zaben.

“Ban ga wata barazana domin ba ma tare da su (Kwankwaso da Obi). Muna cikin tattaunawa da su, watakila daya daga cikinsu ya zo,” inji shi.

Dangane da Rikicin PDP da ya addabe Atiku, ya ce, “Kowace jam’iyya na da rikicin cikin gida, muna tattaunawa da su. Yawancin ba a PDP ba ne ko kuma a wasu jam'iyyu kuma tabbas hakan ba zai sa mu fadi zabe ba saboda muna shirye-shiryen zabe a yanzu.

“Zaben da ake yi a yanzu ba kamar a baya ba ne lokacin da gwamna zai zabi wanda zai zaba, zaben yau yana hannun masu zabe.”

Dan takarar shugaban kasar ya kuma yi alkawarin bude dukkan iyakokin Najeriya idan aka zabe shi a matsayin shugaban kasa.

Dangane da Rikicin PDP da ya addabe Atiku, ya ce, “Kowace jam’iyya na da rikicin cikin gida, muna tattaunawa da su. Yawancin ba a PDP ba ne ko kuma a wasu jam'iyyu kuma tabbas hakan ba zai sa mu fadi zabe ba saboda muna shirye-shiryen zabe a yanzu.

“Zaben da ake yi a yanzu ba kamar a baya ba ne lokacin da gwamna zai zabi wanda zai zaba, zaben yau yana hannun masu zabe.”

Dan takarar shugaban kasar ya kuma yi alkawarin bude dukkan iyakokin Najeriya idan aka zabe shi a matsayin shugaban kasa.

Karon Farko A 2023 Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso Ya Bayyana Babu Jar Hula

A karon farko tsohon gwamnan jihar Kano kuma dan takarar shugabancin Najeriya a jam’iyyar NNPP, Senata Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana babu jar hula.

Sanata Rabi’u Kwankwaso ya bayyana cikin shigar Yarabawa a gangamin yakin neman zaɓensa na shugaban kasa da sauran yan takarkari a shiyyar kudu masu yammacin Najeriya da ya gudana a birnin Oyo da ke jihar Ibadan.

Dantakarar shugabancin Najeriya a jam’iyyar NNPP, Senata Rabi’u Kwankwaso da sauran jiga- jigan jam’iyyar
A lokacin gangamin yakin neman zaben Senata Kwankwaso ya bukaci al’ummar jihar Ibadan da su zabi jam’iyyar NNPP a matakin kasa da jiha.

Sanya jar hular dai wata alamace ta mabiya tsagin Kwankwasiyya – da ke goyon bayan tsohon gwamna Rabi’u Musa Kwankwaso.

Turawa Abokai
Labarai24

Wednesday, 18 January 2023

Kuskuren Shekara 24 Ne Ya Jefa Najeriya Halin Da Ta Ke Ciki — Kwankwaso

Dan takarar Shugaban Kasa na jam’iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce kuskuren da shugabannin baya suka yi a shekaru 24 da suka shude ne ya jefa Najeriya cikin tsaka mai wuyar da ta ke ciki a yanzu. 

Tsohon Gwamnan na Jihar Kano, ya bayyana haka ne a Landan yayin da yake amsa tambayoyi a ‘Chatnam House’ game zaben Najeriya na 2023.

’Yan takarar Gwamnan Kano sun rattaba hannu a kan yarjejeniyar zaman lafiya
Dattijuwar da ta fi kowa tsufa a duniya ta rasu tana da shekara 118
A cewarsa, “Za mu iya alakanta kowane irin abu da ake zargin su ne ke da alhakin halin da muke ciki, tun daga annobar Kwarona zuwa koma bayan tattalin arzikin duniya da sauransu.

“Amma a ni a ganina, mun fada halin da muke ciki ne saboda kuskuren da mutanen da aka dora wa alhakin mulkin Najeriya suka tafka a cikin shekaru 24 da suka gabata.”

Kwankwaso wanda kuma tsohon Ministan Tsaron Najeriya ne, ya lissafa manyan matsaloli da kasar nan ke ciki da suka hada da rashin tsaro, talauci, rashin aikin yi, hauhauwar farashin kayayyakin masarufi da kuma rashin isassun kayan aikin kiwon lafiya.

A cewarsa ragowar sun hada da rashin tsari mai kyau game da ilimi, cin hanci da rashawa, satar danyen mai da sauransu.

Kwankwaso ya ce ya shirya yin takarar shugaban kasa ne saboda ya gano wuraren da tsofaffin shugabannin kasar nan suka tafka kuskure, kuma ya ce jam’iyyarsa ta shirya gyara wadannan kurakuran.

“Mun shirya tsaf, kuma muna da tsarin da zai ciyar da Najeriya gaba tare sa warware kowace irin matsala da aka bari.”
(AMINIYA) 

Friday, 13 January 2023

Zan mayar da Wa'adin Sakamakon JAMB Shekara 4 - Sanata Kwankwaso

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP Rabiu Musa Kwankwaso yayi alkawarin tsawaita wa’adin sakamakon jarabawar shiga jami’a (JAMB) zuwa shekaru hudu idan ya ci zaben shugaban kasa.

Majiyarmu ta rawaito cewa Kwankwaso ya bayyana hakan ne a Bauchi, lokacin da yake mika tutoci ga ’yan takarar gwamna shida da na Majalisar Dattijai 18 na yankin Arewa maso Gabashin Najeriya ranar Alhamis.

An yi garkuwa da DPO a Filato
Yadda aka yi wa Sakkwatawa kisan gilla a Anambra
Kwankwaso ya ce dalibai da dama na samun sakamako mai kyau a rubuta jarabawar karo na farko, amma da zarar sun rasa gurbi a jami’a sai sun sake sabon lale bayan ba laifinsu ba ne.

“Babu gaira babu dalili an sanya daliban da iyayensu lalubo kudin zana jarrabawa na shekaru biyu koma fiye. Haka ne ya sanya muku ga dacewar sauya haka.


“Haka kuma za mu kirkiri sabuwar dokar dakatar da jarabawar JAMB din na tsawon shekaru hudu, domin ’ya’yanmu su yi amfani da sakamakon wajen samun gurbin karatu a manyan makarantun a wannan tsakanin,” inji shi.

Dan takarar shugaban kasar ya kuma yi alkawarin maida bada fom din neman gurbi a jami’o’i, da na neman aiki kyauta matukar aka zabe shi a matsayin shugaban kasar Najeriya.

Duk wanda ya yake ni Sai ya gane kurensa - Kwankwaso

Dan karar shugaban kasa na Jam’iar NNPP, Sana Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce duk wanda ya yake shi a Jihar Kano a zaben 2023, sai ya yaba wa aya zaki.

Jaridar Aminiya ta rawaito cewa Kalaman tsohon gwamnan jihar na zuwa ne bayan gwamna mai ci kuma wanda ba sa ga maciji, Abdullahi Ganduje, ya ce wa magoya bayan Jam’iyyar APC, a 2023 Kano za ta maimaita abin da ta yi a zaben shugaban kasa na shekarar 1993.


Ana ganin kalaman na Ganduje tamkar gugar zana ce cewa Kananawa ba za su zabi Kwankwaso ba a zaben da ke tafe a ranar 25 ga waan Fabrairu.

Amma a martanin Kwankwaso, ya ce, “Ba na son kula wancan mutumin, ban san ko ya fada ko bai fada ba, amma duk wanda ya yaki NNPP ko Kwankwaso a 2023 sai ya i da-na-sani.”


Ya ci gaba da cewa, “Duk wanda ya san ni, ya san abin da na yi a baya, ya san idan na ci zaben shugabna kasa, Kano za ta fi kowa amfana, Arewa za ta amfana, haka kuma kasa baki daya.”

A cewarsa, “Kwanan nan yi gangamin yakin neman zabe wadanda ke cikin mafiya kayatarwa, ba irin na wasu ’an takara da baki daga wasu jihohi suka shigo ba — Na yi daya a Wudil, Kudancin Kano, daya a Bichi, Arewacin Kano; sannan na bude ofishin yakin neman zabe a Kano ta tsakiya.

“Abin mamaki shi ne wai ni za a ce in kira gangamin yakin neman zabe a Kano; Sau nawa kuma; ko a kwananan daga watan Disamba zuwa Janairun nan na yi; don haka mene ne kaya gabas don ka yi akin neman zabe a Kano?”

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

SAPZ Kano partners ABCOAD to organize FFS Training for Youth and Women.

The Special Agro-Industrial Processing Zones (SAPZ) Programme, Kano State, in collaboration with Audu Bako College of Agricultur...