Posts

Showing posts with the label Gwarzo

Over Seven Hundred Gwarzo Residence Benefitted From Kano Medical Outreach Program.

Image
The beneficiaries mostly vulnerable people were diagnosed and treated free of charge from various ailments like hepatitis,malaria,typhoid fever,ulcer and diabetes among others. In a statement signed by Gwarzo Local Government Zonal Information Officer, Rabi'u Khalil, the interim management committee chairman Dr Mani Tsoho disclosed this while speaking with newsmen in his office. Dr.Mani Tsoho added that the programme under the supervision of the office of special assistant to the governor on medical outreach Hon.Mahmoud Tajo Gaya has made a significant impact on the well-being of the people of Gwarzo local government. He commended governor Abba Kabir Yusuf for fulfilling his campaign promises of giving utmost attention to health sector. Dr.Mani Tsoho highlighted that preparations are on the pipeline for executing about ninety seven developmental projects in the area,among which is general renovation of Salihawa and Dankyandi primary schools

Duk wanda ba shi da kuri'a ba zai yi zabe ba - INEC

Image
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta jaddada cewa babu wanda zai kada kuri'a a zaben 2023 mai zuwa sai mai katin zabe  Jami'in zabe na karamar hukumar Gwarzo Mal.Bello Ismail ya bayyana haka a lokacin taron masu ruwa da tsaki a ofishinsa.  Bello Ismail ya kara da cewa an samar da sabbin rumfuna saba'in da uku domin rage cinkoso da masu kada kuri'a sama da dubu daya a Gwarzo,Getso,Kutama,Lakwaya,Mada da ,Unguwar tudu dake karamar hukumar Gwarzo.  Jami’in zaben ya kuma kara da cewa INEC za ta kai unguwanni goma na kananan hukumomin domin rabon kaya daga ranar 6 ga watan Janairu zuwa 15 ga watan Janairu. Da yake jawabi a wajen taron sakataren jam’iyyar A.P.C. Samaila Abdullahi ya shawarci hukumar zabe da ta kaucewa tarin pVC na uku. A nasu jawabin jami'in 'yan sanda DSS, da Civil Defence kira suka yi INEC da su bayar da motocin daukar kayan zabe da jami’ai domin kaisu wuraren da ya dace.  Sauran wadanda suka halarci taron sun hada da wakilan babban l