Posts

Showing posts from April, 2026

Gwamna Yusuf ya aika sunan Murtala Garo zuwa Majalisar Dokoki domin Tantance Shi A Matsayin Mataimakinsa

Image
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya aika sunan Alhaji Murtala Sule Garo zuwa Majalisar Dokokin Jihar domin tantance shi tare da amincewa da shi a matsayin Mataimakin Gwamna. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Babban Sakataren Yada Labaran Gwamnan, Mustapha Muhammad, ya sanya wa hannu. Nadin ya yi daidai da Sashe na 191(3) na Kundin Tsarin Mulkin Najeriya na 1999 (wanda aka yi wa kwaskwarima), wanda ke bai wa Gwamna damar nada Mataimakin Gwamna idan mukamin ya zama babu kowa a ciki. Mukamin ya zama babu kowa ne bayan murabus din da tsohon Mataimakin Gwamna, Abdussalam Gwarzo, ya yi da kansa a ranar 27 ga Maris, 2026. Bayan yin tuntuba mai fadi da masu ruwa da tsaki, Gwamnan ya bukaci Majalisar da ta amince da nadin Murtala Sule Garo. Murtala Sule Garo mai shekaru 48, gogaggen dan siyasa ne kuma mai kwarewa a harkokin gudanarwa, inda ya shafe sama da shekaru ashirin yana rike mukamai daban-daban na zabe da na nada. Ya taba zama Sakataren Tsare-tsare na jam’iyyarsa ...

OBITUARY: Nigerian Sports Mourns Ibrahim Galadima As Legendary Ex-NFA Chairman Is Laid To Rest In Kano

Image
By Ado Salisu, Kano | April 19, 2026 Nigeria’s sporting community has been thrown into mourning following the death of former Nigeria Football Association (NFA) Chairman and Galadiman Fagge, Dr. Ibrahim Galadima, who passed away on Saturday at the age of 78 in Kano. The elder statesman and revered sports administrator died at a hospital in Kano, according to an announcement by his junior brother, Alhaji Abba Galadima. His funeral prayer was held on Sunday at the Fagge Central Juma’at Mosque in Fagge quarters, drawing a large turnout of dignitaries, sports stakeholders, and mourners. Among those who attended the funeral prayers were the Chairman of the National Sports Commission, Alhaji Shehu Dikko, the 15th Emir of Kano, Aminu Ado Bayero, former Kano State Governor Ibrahim Shekarau, and former Jigawa State Governor Ali Sa'ad Birnin Kudu. In a heartfelt tribute, the National Sports Commission described Galadima’s passing as a monumental loss to Nigerian sports, with Sheh...

SCSN Denies Social Media Claims, Reiterates Position on INEC Chairman

Image
The Supreme Council for Shariah in Nigeria (SCSN) has dismissed as false and misleading reports circulating on social media alleging that it directed Muslims to embark on prayers for the removal of the Chairman of the Independent National Electoral Commission (INEC). In a press statement issued on April 13, 2026, and signed by its Secretary General, Nafiu Baba Ahmad, the Council described the reports as baseless fabrications attributed to anonymous and unofficial sources. The statement noted that the claims, which also suggested that the Council threatened that elections would not hold if its alleged demands were not met, were entirely untrue and intended to mislead the public and create unnecessary tension. According to the Council, it never issued any directive or statement of such nature, stressing that the misinformation was an attempt to drag the organisation into partisan political controversies. The SCSN reaffirmed its stance as a non-partisan religious body committe...

Director General of Kano State Pilgrims Welfare Board Commits to Closer Collaboration with Ministry of Religious Affairs

Image
The Director General of the Kano State Pilgrims Welfare Board, Alhaji Laminu Rabi'u Danbappa, has pledged to strengthen collaboration with the Ministry of Religious Affairs to enhance pilgrimage operations and religious affairs within the state. Alhaji Laminu Rabi'u Danbappa affirmed this commitment during a meeting today with the Commissioner of the Ministry of Religious Affairs at the Board's headquarters in Kano. Recognizing the invaluable support rendered by the Ministry during the previous year's Hajj operation, Danbappa expressed heartfelt gratitude and assured the Commissioner of the Board's unwavering cooperation in achieving shared objectives. Highlighting the significance of the visit, Danbappa described it as timely and conducive to fostering a productive partnership between the two entities. In response, Honorable Sheikh Ahmad Tijjani Auwal, Commissioner of the Ministry of Religious Affairs, underscored the importance of cultivating a robust ...

Governor Abba Kabir Yusuf Confirms Mai mota as Head of Civil Service

Image
The Executive Governor of Kano State, Alhaji Abba Kabir Yusuf, has confirmed Hajiya Bilkisu Shehu Maimota as the substantive Kano State Head of Civil Service, Wednesday. Her confirmation as a substantive Head of Civil Service in Kano State is sealing her rise to one of the most powerful administrative positions in the state and signaling a new phase in the ongoing reform of the public service. This was contained in the statement issued by the Governor’s Chief Press Secretary, Mustapha Muhammad, which came on the heels of a high-profile event marking the unveiling of the sixth tranche of payments aimed at clearing long-standing gratuities and death benefits owed to pensioners and families of deceased civil servants. The timing is anything but coincidental. With the government pushing aggressively to settle inherited liabilities, the confirmation of Maimota is seen as a strategic move to stabilize the bureaucracy and inject fresh energy into a system. Barely one month ago, M...

Kano Govt Denies Involvement in FGC Kano Land-Swap Deal

Image
The Kano State Government has drawn the attention of the general public to recent publications by some media outlets regarding the alleged land-swap deal involving Federal Government College Kano. This was contained in a statement issued on Monday by the Chief Press Secretary to the Governor, Mustapha Muhammad. The government categorically stated that it is not involved in any arrangement, negotiation, or agreement concerning the said property. It reiterated that Federal Government College Kano remains under the exclusive rights of the Federal Government under the Federal Ministry of Education, which is solely responsible for decisions relating to the institution. The state government further clarified that any attempt to link the administration or associates of Abba Kabir Yusuf to the alleged transaction is misleading and unfounded. While acknowledging concerns raised by members of the public, the government urged media organisations to uphold the principles of accuracy, f...

Lewandowski da wasu fitattun ƴan wasan da ba za su je Gasar Kofin Duniya ba

Image
Robert Lewandowski ya ci ƙwallaye sama da 700 a matakin kulob da kuma ƙasarsa          Ɗaya daga cikin ƴan wasan gaba mafi shahara a duniyar kwallon kafa a tsawon shekara 15 da suka wuce - ɗan ƙasar Poland Robert Lewandowski - yana cikin manyan taurarin kwallon kafa da ba za su je gasar kofin duniya ba da za a yi a Canada, Amurka da kuma Mexico a wannan shekara. Ɗan wasan mai shekara 37 da ke buga wa ƙungiyar Barcelona, wanda ya zura kwallaye 89 wa ƙasarsa, ya kasa taimaka mata zuwa gasar kofin duniya bayan da suka yi rashin nasara a hannun Sweden da ci 3-2 a birnin Stockholm ranar Talata, a wasan karshe na neman gurbin xuwa gasar. Lewandowski, wanda ya lashe gasar Bundesliga ta Jamus har sau goma - biyu da Borussia Dortmund sai kuma guda takwas a jere da Bayern Munich, kafin cin La Liga biyu da Barca - za a iya cewa ya buga wasansa na karshe a matakin ƙasa. Mun yi duba kan ƴan wasa shida waɗanda su ma suka gaza tsallakewa zuwa gasar ta kofin duniya....

Farashin kayan abinci, man fetur da takin zamani ya ƙaru saboda yaƙin Gabas ta Tsakiya: MDD

Image
Hukumar Abinci da Noma ta Majalisar Dinkin Duniya (FAO) ta ce Ƙididdigar Farashin Abinci, wadda ke bayar da bayanai kan sauye-sauyen farashin abinci a kowane wata a farashin ƙasa da ƙasa, ta nuna an samu ƙaruwa da kashi 2.4 cikin 100 a watan Maris. Wannan shi ne karo na biyu a jere na tashin farashin, kuma hukumar ta ce babban dalilin shi ne ƙarin farashin makamashi / Reuters 3 Afrilu 2026 Yaki tsakanin Isra'ila da Amurka kan Iran da martanin Tehran sun jawo ɗagawar farashin kayan abinci biyo bayan ƙarin farashin makamashi da taki, in ji hukumar abinci ta Majalisar Dinkin Duniya a ranar Juma'a. Hukumar Abinci da Noma ta Majalisar Dinkin Duniya (FAO) ta ce Ƙididdigar Farashin Abinci, wadda ke bayar da bayanai kan sauye-sauyen farashin abinci a kowane wata a farashin ƙasa da ƙasa, ta nuna an samu ƙaruwa da kashi 2.4 cikin 100 a watan Maris idan aka kwatanta da Fabrairu. Wannan shi ne karo na biyu a jere na tashin farashin, kuma hukumar ta ce babban dalilin shi ne ƙari...

Shugaban Tinubu ya amince da tsarin Biyan Tiriliyan 3.3 Domin Mayar Da Ingantacciyar Wutar Lantarki

Image
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya amince da tsarin biyan kuɗaɗe domin kammala biyan bashin da ake bin bangaren wutar lantarki a ƙarƙashin Shirin Gyaran Harkokin Kuɗi na Fannin Wutar Lantarki na Ƙasa. A sanarwar da mai bawa Shugaban kasa Shawara kan yada labarai da dabaru, Bayo Onanuga ya fitar, yace wannan tsarin biyan bashin ya biyo bayan cikakken nazari na ƙarshe kan tsofaffin basussuka da suka addabi bangaren wutar lantarki fiye da shekaru goma. Basussukan sun taru ne tsakanin watan Fabrairu na shekarar 2015 zuwa Maris na shekarar 2025.  Bayan tantancewa, an amince da jimillar Naira tiriliyan 3.3 a matsayin cikakken biyan bashin, domin tabbatar da adalci da gaskiya wajen warware matsalar. An fara aiwatar da shirin, inda tashoshin samar da wutar lantarki guda 15 suka rattaba hannu kan yarjejeniyar karɓar biyan bashin da ya kai Naira tiriliyan 2.3. Gwamnatin Tarayya ta riga ta samar da Naira biliyan 501 domin fara biyan kuɗaɗen. Daga cikin wannan adadi, an riga an fitar da ...

Ƙungiyar ɗaliban makarantar FGC ta Kano sun kai ƙara gurin Tinubu bisa zargin yunƙurin wawashe filin makarantar

Image
Kungiyar tsoffin daliban makarantar FGC ta Kano, mai suna FGCKOSA ta aike da ƙorafi ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu bisa abinda ta kira da wawashe katafaren filin makarantar.  Daily Nigerian Hausa ta gano cewa ma'aikatar ilimi ta ƙasa da haɗin gwiwar wani kamfani, Pluck Global Company Ltd. sun kulla yarjejeniyar yanka wa da yin gine-gine a filin, wanda a ke sa ran gobe Litinin za a ƙaddamar da aikin a harabar makarantar . Takardar korafin ta samu saka hannu na haɗin gwiwa da shugaban ƙungiyar na duniya, Shoyinka Shodunke da kuma wasu shahararrun mambobin ta da su ka haɗa da Sheikh Bashir Umar Aliyu, shugaban majalisar ƙoli ta shari'a ta kasa da Sheikh Rabiu Ishyaku Rabiu, shugaban rukunin kamfanin IRS. Sauran da su ka rattaba hannu a takardar korafin sun haɗa da Engr. Suleiman Adamu, Galadiman Kazure, ⁠Alhaji Nasser Ahmed Dan Darman Lokoja da kuma ⁠Abdul Samaad Rabiu, shugaban rukunin kamfanonin BUA. An kuma aike kwafin ta ga shugaban majalisar dattawa, shugab...

ADC Dead on Arrival in Kano — Gov. Yusuf

Image
Galvanizes Support for President Tinubu's Re-election Governor Abba Kabir Yusuf has declared that the African Democratic Congress (ADC) holds no political relevance in Kano State, describing the party as “dead on arrival” due to internal crisis and lack of popular support. This was contained in a statement signed by the Governor’s Chief Press Secretary, Mustapha Muhammad on Sunday. The governor made the remarks while addressing a large crowd of enthusiastic supporters in Kano, shortly after his return from Abuja, where he participated in key political engagements. Governor Yusuf said the ADC has been plagued by unresolved internal conflicts, which, according to him, have weakened its structure and diminished its chances of gaining ground in Kano’s dynamic political landscape. He further noted that beyond the crisis rocking the party, the ADC lacks the grassroots acceptance and credibility needed to compete effectively in the state. The governor emphasized that Kano rema...

CSC Approves Promotion of 48 Civil Servants in Kano

Image
The Kano State Civil Service Commission (CSC) has approved the promotion of 48 civil servants serving across various Ministries, Departments, and Agencies (MDAs) in the state. In a statement by the Public Relations Officer of thCommission, JamiMustaphaYakasai, the approval was granted during the Commission’s regular mon

Mammoth Crowd Welcomes Governor Yusuf Back to Kano After APC National Convention

Image
Kano witnessed a massive show of political strength and popular support as Governor Abba Kabir Yusuf returned to the state following his participation in the All Progressives Congress (APC) National Convention. This was contained in a statement issued by the Governor’s Chief Press Secretary, Mustapha Muhammad, on Saturday. Thousands of supporters thronged the Malam Aminu Kano International Airport and major entry points into the city, turning the Governor’s arrival into a powerful display of grassroots dominance and party unity. The electrifying reception, marked by chants, music, and a sea of party flags, brought movement across key roads in the metropolis to a standstill as residents came out in solidarity with the Governor. The massive turnout underscores Governor Yusuf’s growing political influence and the deepening connection between his administration and the people of Kano State. Addressing the crowd, Governor Yusuf described the reception as ...

FG Highlights Public Enlightenment as Key to Strengthening Accountability in Public Service

Image
The Federal Government has reaffirmed that sustained public enlightenment is vital to advancing the mandate of the Code of Conduct Bureau (CCB) in promoting accountability, transparency, and ethical conduct across Nigeria’s public service. According to the Special Assistant (Media) to the Minister, Rabi'u Ibrahim,said this position was reiterated by the Honourable Minister of Information and National Orientation, Mohammed Idris, during a courtesy visit by the Chairman of the Code of Conduct Bureau, Dr. Abdullahi Usman Bello, and his delegation to the Ministry in Abuja. The Minister stressed that awareness creation remains a critical tool in preventing corruption and fostering compliance with ethical standards. He observed that many public servants have limited knowledge of the Bureau’s broader responsibilities beyond asset declaration, underscoring the need for intensified sensitisation efforts. According to him, the CCB’s mandate is fundamentally preventive, aimed at s...

FRCN @ 75: Tinubu Committed to Modernising Public Media, Says Information Minister

Image
The Honourable Minister of Information and National Orientation, Mohammed Idris, has said that President Bola Ahmed Tinubu remains committed to modernising public media and ensuring that no Nigerian is left uninformed, as the Federal Radio Corporation of Nigeria (FRCN) marks its 75th anniversary. Speaking on Wednesday at the logo unveiling ceremony held at Radio House, Abuja, to kick off activities commemorating the 75th Anniversary of the FRCN, the Minister highlighted ongoing reforms, noting that the Tinubu administration is investing in infrastructure to strengthen public broadcasting. “With new 50-kilowatt medium-wave transmitters in Kaduna, Ibadan, Enugu, and Gwagwalada, FRCN will soon extend its leadership voice in Nigeria’s vast radio landscape. This is a clear demonstration of this administration’s commitment to modernising public media,” he stated. In a statement by the Special Assistant (Media) to the Minister, Rabi'u Ibrahim, said Idris stressed that, beyon...

Plateau Killings: SCSN Demands Action, Says “Enough of Condemnation”

Image
The Supreme Council for Shariah in Nigeria (SCSN) has strongly condemned the recent killing of innocent citizens in Angwan Rukuba, Jos, Plateau State, describing the incident as tragic and unacceptable. In a press statement issued on April  1, 2026, and signed by its Secretary General, Nafiu Baba Ahmad, the Council expressed deep outrage over the attack and called on authorities to move beyond routine condemnations to decisive action. The Council noted that the repeated cycle of violence followed by mere statements from authorities has become insufficient, stressing that the protection of lives and property remains the primary responsibility of government at all levels. SCSN emphasized that Islam upholds the sanctity of human life, regardless of religious or ethnic background, warning that the unlawful killing of any individual is a grave offence both morally and spiritually. The Council further described the Angwan Rukuba attack as a likely premeditated and coordinated...