Posts

Showing posts with the label Makka

Hajj2023: Tawagar Hukumar NAHCON Sun Gudanar Da Taron Cikin Gida A Yayin Ziyararsu Zuwa Makka

Image
Tawagar Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON) a yayin da suke kasar Saudiyya sun gudanar da taronsu na farko na cikin gida don a yayin ziyara kafin aikin Hajji karo na biyu a shirye-shiryen gudanar da aikin Hajjin shekarar 2023 a ofishin NAHCON dake Ummuljud Makka  Tawagar tana da alhakin ayyuka kamar haka: 1) Duba dakunan dafa abinci na Makkah da Madina. 2) Tattaunawar kwangila tare da masu gudanar da ayyuka  3) Don gudanar da tarurruka tare da AHOUN, Jihohi, Muassasah, masu ba da masu bayar da  masauki, 4) Horon E-track da 5) Rahoton Æ™arshe .. Taron ya gudana karkashin jagorancin Kwamishinan kudi Alhaji Nura Hassan Yakasai wanda shi ma ya jagoranci tawagar da ta samu rakiyar wakilan CBN da Jama’atu Nasril Islam da kwamishinan yankin Kudu Daga cikin yan tawagar a taron: Sun hada da Daraktan Gudanarwa da HR, Darakta harkokin shari'a, Mataimakin Darakta PEO, sauran Daraktoci da manyan ma'aikatan gudanarwa. NAHCON 

LABARI CIKIN HOTUNA : Tawagar NAHCON A yayin Zaman tattaunawa da Kamfanin sanya Jari na KIDANA A Makka

Image