Search This Blog

Tuesday, 16 May 2023

Zargin Batanci: Kotu Ta Ba Da Belin Dokta Idris Abdulaziz

Kungiyar Fityanul Islam ta maka shi a kotu bisa zargin batannci ga Manzon Allah (SAW), zargin da malamin ya karyata.
Kotu ta bayar da belin malamin Musuluncin nan, Dokta Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi, wanda ake zargi da batanci ga Manzon Allhah (SAW).

Kungiyar Fityanul Islam ce dai ta maka malamin a kotu bisa zargin sa da kalaman batannci ga  Manzon Allah (SAW), zargin da malamin ya musanta.

 

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

Gimba Kakanda Celebrates Abdulmumin Jibrin at 50

Public affairs commentator and writer, Gimba Kakanda, has described Hon. Abdulmumin Jibrin as an archetype of a young Nigerian w...