Search This Blog

Monday, 29 May 2023

Gwamnan Jihar Kano Ya Amince Da Nada shugabancin Hukumar Jin Dadin Alhazai Ta Jihar Kano

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin shugaban  da sakataren zartarwa da mambobin hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano.
A sanarwar da babban sakataren yada labaran gwamnan ya sanyawa hannu, tace wadanda aka nada sune:

1. Alhaji Yusuf Lawan
    Shugaba

2. Alhaji Laminu Rabi’u
    Sakataren Zartarwa 

3. Sheikh Abbas Abubakar Daneji - Mamba

4. Shiek Shehi Shehi Maihula- Mamba

5. Amb. Munir Lawan- Mamba 

6. Shiek Isma'il Mangu, Memba

7. Hajiya Aishatu Munir Matawalle- Mamba

8. Dr. Sani Ashir- Mamba

Ana sa ran wadanda aka nada za su karbe al’amuran hukumar nan take domin ganin an samu nasarar gudanar da aikin Hajjin 2023.

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

Clerics Call, Citizens Cheer: Kano Rallies Behind Muhuyi's Anti-Drug Task Force - By Abba Anwar

Politics apart, if there is anything non-political that can open corridor of victory for the Governor of Kano State,...