Search This Blog

Thursday, 11 May 2023

Gwamnan Jihar Neja, Ya Nada Sarkin Borgu A Matsayin Amirul Hajj

Gwamnan jihar Neja, Alhaji Abubakar Sani Bello, ya nada Sarkin Borgu Alhaji Mohammed Sani na shida a matsayin Amirul Hajj na jihar.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar Neja Alhaji Ibrahim Matane ya fitar.

Sauran mambobin tawagar Amirul Hajj a cewar Sakataren Gwamnatin sun hada da Injiniya Mohammed Suleiman da Alhaji Shehu Yahaya da Yarima Musah Madami a matsayin Sakatare.

Sakataren Zartarwa na Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Neja, Alhaji Muhammad Awwal, wanda ya taya Amirul Hajji murna, ya tabbatar musu da cewa hukumar za ta baiwa Amirul Hajj da sauran ‘yan tawagar cikakken goyon baya wajen ganin an samu nasarar aikin Hajjin 2023. .

Sakataren zartarwar ya ci gaba da cewa, an kammala dukkan shirye-shiryen fara aikin Hajji na bana a Jahar 

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

FG Urges KOICA, FAO to Align Agricultural Intervention with Nigeria’s Development Priorities, Ward-Based Strategy

The Federal Government has called for stronger alignment between development partners’ interventions and Nigeria’s national deve...