Search This Blog

Sunday, 4 June 2023

Yanzu-Yanzu : Za A Fara Jigilar Alhazan Kano A Yau Lahadi

Hukumar kula da Jin dadin alhazai ta jihar Kano, ta sanar da cewar za ta fara aikin jigilar maniyyatanta a wannnan rana ta Lahadi

A cikin sanarwar da Shugaban sashen yada labarai da hulda da jama’a na hukumar, Yusuf Abdullahi ya sanyawa hannu, Sanarwar tace za a fara da Maniyyatan kananan hukumomin Doguwa da Tudun Wada da Bebeji da Garun Malam dasu fita sassanin alhazai na Jihar Kano a yau Lahadi da karfe 8 na daren domin tafiya Kasa Mai tsarki.

Haka kuma sanarwar ta yi kira ga maniyyatan dasu fito sanye da inifan dinsu 

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

FG Urges KOICA, FAO to Align Agricultural Intervention with Nigeria’s Development Priorities, Ward-Based Strategy

The Federal Government has called for stronger alignment between development partners’ interventions and Nigeria’s national deve...