Yanzu-yanzu: Gwamna Abba Kabir ya kafa kwamitin riko na kungiyar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da nadin kwamitin riko na kungiyar Kano Pillars (Sai Masu Gida).

A cewar sanarwar da babban sakataren Yada labaran Gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa ya sanyawa hannu, tace Hukumar na da shugaban, mambobi da sakatare kamar haka:

1. Babangida Little, Shugaba

2. Garba Umar, Member

3. Naziru Aminu Abubakar, memba

4. Bashir Chilla, memba

5. Ali Nayara Mai Samba, memba

6. Shuaibu Ibrahim Doguwa, memba

7. Rabiu Pele, memba

8. Muhammed Danjuma, memba

9. Sabo Chokalinka, memba

10. Abba Haruna (Dala FM), mamba

11. Engr. Usman Kofar Na'isa

12. Yakubu Pele, mamba

12. Comrade Sani Ibrahim Coach, Sakatare

Sanarwar ta kara da cewar Iza a kaddamar da hukumar a ranar Talata 20 ga watan Yuni, 2023.


Popular posts from this blog

Yanzu - Yanzu: Bankuna Zasu Karbi Tsofaffin Kudi Ko da Bayan Karewar Wa'adi - Emefiele

Zababben Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Karbar Mulki