Search This Blog

Sunday, 18 June 2023

Yanzu-Yanzu: Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Sake Nada Sababbin Mukamai

Gwamnan Jihar Kano Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin mukamai. 

A sanarwar da babban sakataren Yada labaran Gwamna, Sunusi Bature Dawakin Tofa ya sanyawa hannu, tace wadanda aka nada din sun hada da :

1. Akitek Ahmad A. Yusuf, Babban Sakataren Hukumar Tarihi da Al’adu ta Jihar Kano.

2. Injiniya Ado Jibrin Kankarofi, Mataimakin Manajin Darakta na Hukumar Kula da Tituna ta Jihar Kano (KARMA).

3. Hauwa Muhammad mataimakiya ta musamman kan harkokin mata.

Bayan taya su murna da Gwamnan yayi, ya Kuma  ce nadin ya fara aiki ne nan take 

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

FG Urges KOICA, FAO to Align Agricultural Intervention with Nigeria’s Development Priorities, Ward-Based Strategy

The Federal Government has called for stronger alignment between development partners’ interventions and Nigeria’s national deve...