Search This Blog

Saturday, 3 June 2023

Labari da dumiduminsa : Gwamanatin Kano Za Ta Fara Aikin Tantance Daliban Da Za Ta Dauki Nauyinsu Don Karo Karatu A Kasashen Waje

Gwamnan ya ce "A cikin jawabin da na gabatar ranar rantsuwa, na bayyana cewa mun dawo da tsarin nan na cigaba da bayar da tallafin karatu ga ɗaliban mu na jihar Kano domin samun manyan digiri a cikin gida da ƙasashen waje. 

Cikin sanarwar da ya wallafa a shafinsa na #Facebook, Gwamna Abba Kabir Yusuf ya ci gaba da "A cikin watanni masu zuwa, za a fitar da ƙarin bayani, kuma za a fara aikin tantancewa domin fara wannan aiki.

Haka kuma, za a buɗe makarantun fasaha guda 44 da Makarantun koyon Ilimin Addinin Musulunci guda 44 da ke fadin kananan hukumominmu da Gwamnatin Sanata Kwankwaso ta kafa, wadanda gwamnatin da ta gabata ta rufe kuma ta yi watsi da su domin ci gaba da karatu da.

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

Head of Service Urges Civil Servants to Uphold Ethical Conduct

The Head of Service, Kano State, has called on civil servants to strictly adhere to the Civil Service ethical code and show grea...