Shugaba Tinubu Ya Dakatar Da Gwamnan Babban Bankin Najeriya

Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da gwamnan babban bankin kasar Godwin Emefiele.

Wannan dai ya biyo bayan binciken ofishinsa ne da kuma sauye-sauyen da ake shirin yi a bangaren hada-hadar kudi na tattalin arzikin kasar.

Sanarwar da Daraktan Yada Labarai na ofishin sakataren gwamnatin tarayya Willie Bassey ya fitar, ta ce an umurci Emefiele da ya gaggauta mika al’amuran ofishinsa ga Mataimakin Gwamna (Directoral Directorate), wanda zai rike mukamin Gwamnan Babban Bankin. ana jiran kammala bincike da gyare-gyare.
NTA 

Popular posts from this blog

Yanzu - Yanzu: Bankuna Zasu Karbi Tsofaffin Kudi Ko da Bayan Karewar Wa'adi - Emefiele

Zababben Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Karbar Mulki