Yanzu-Yanzu :Hukumar INEC Ta Ce Ba Ta Amince Da Yadda Aka Bayyana Sakamakon Zaben Gwamnan Adamawa Ba, Inda Ta Gayyaci Dukkanin Masu Ruwa Da Tsaki Don Warware Matsalar

An ja Hankalin hukumar zabe Mai zaman kanta ta Kasa kan  sanarwar da hukumar zabe ta jihar Adamawa ta yi wacce ta jawo cece-kuce na cewa Aisha Binani ya lashe zaben gwamnan jihar ko da a fili ba a kammala aikin ba.

A cewar Barrister Festus Kayemo, kwamishinan yada labarai na hukumar, yace Matakin da kwamishinan zaben ya dauka kuskure ne babba  na ikon Jami'in fadar sakamakon Dawowa. 

Saboda haka, an dakatar da tattara sakamakon zaben na wanda aka sake. Inda hukumar ke gayyatar gayyatar kwamishinan zaben da jami’in karbar sakamakon da duk wanda abin ya shafa zuwa hedikwatar Hukumar da ke Abuja nan take.

Cikakkun bayanai masu zuwa nan gaba kadan.


Popular posts from this blog

Yanzu - Yanzu: Bankuna Zasu Karbi Tsofaffin Kudi Ko da Bayan Karewar Wa'adi - Emefiele

Zababben Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Karbar Mulki