Search This Blog

Wednesday, 1 February 2023

Shugaban Hukumar NAHCON Ya Karbi Sabon Kwamishinan Kudu Maso Gabas

Dokta Afikpo ya zama Kwamishinan NAHCON ne bayan rasuwar wakilin shiyyar siyasa, Alhaji Ibrahim Ogbonnia Amah, a ranar 30 ga watan Nuwamba, shekarar da ta gabata.

Shugaban Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON), Alhaji Zikrullah Kunle Hassan a ranar Laraba ya karbi bakuncin sabon kwamishinan hukumar da ke wakiltar Kudu maso Gabas, Dr Sulaiman Afikpo.

Dokta Afikpo ya zama Kwamishinan NAHCON ne bayan rasuwar wakilin shiyyar siyasa, Alhaji Ibrahim Ogbonnia Amah, a ranar 30 ga watan Nuwamba, shekarar da ta gabata.

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

Governor Yusuf Condoles Adamawa Over Death of Bamanga Tukur

Kano State Governor, Alhaji Abba Kabir Yusuf, has condoled with the Government and people of Adamawa State over the passing of e...