Search This Blog

Wednesday, 1 February 2023

Shugaban Hukumar NAHCON Ya Karbi Sabon Kwamishinan Kudu Maso Gabas

Dokta Afikpo ya zama Kwamishinan NAHCON ne bayan rasuwar wakilin shiyyar siyasa, Alhaji Ibrahim Ogbonnia Amah, a ranar 30 ga watan Nuwamba, shekarar da ta gabata.

Shugaban Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON), Alhaji Zikrullah Kunle Hassan a ranar Laraba ya karbi bakuncin sabon kwamishinan hukumar da ke wakiltar Kudu maso Gabas, Dr Sulaiman Afikpo.

Dokta Afikpo ya zama Kwamishinan NAHCON ne bayan rasuwar wakilin shiyyar siyasa, Alhaji Ibrahim Ogbonnia Amah, a ranar 30 ga watan Nuwamba, shekarar da ta gabata.

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

IHRC-RFT Nigeria Expresses Concern Over the Increasing Cross-Border Movement of Pastoralists and Their Livestock

The International Human Rights Commission – Relief Fund Trust (IHRC-RFT) Nigeria Chapter, an organization with Special Consultat...