Hajj2023: Hukumar NAHCON Ta Bawa Kano Kujerun Hajji 2,902

Rabon ya kasance kamar haka:

Abia 53

Adamawa. 2669

Anambara. 39

Bauchi. 3, 132

Bayelsa. 35

Binuwai. 236

Borno. 2,735

Cross Rivers. 66

Delta 74

Nassarawa. 1,567

Nijar. 5,165

Ogun. 1,139

Ondo 436

Osun. 1,054

Oyo. 1 441

Yobe. 1,968

Ebony 117

Edo 274

Ekiti. 197

Enugu. 40

FCT 3,520

 

 

Gombe. 2,301

Imo. 30

Jigawa. 1,525

Kaduna. 5982

Kano. 5,902

Katsina. 4,913

 

Kebbi. 4871

Kwara. 3,219

Legas. 3,576

Plateau. 1,984

Rivers. 50

Sokoto. 5,504

Taraba. 1,590

Za a saki jihar Kogi ne bayan kammala nazarin ayyukanta yayin da aka dakatar da rabon jihar Akwa Ibom saboda rashin sabunta lasisin aiki.

A halin da ake ciki, ana sa ran dukkan jihohin za su mika wa Hukumar biyan kashi 50% na kudin kujerun 2022 kafin ranar 10 ga watan Fabrairu. 

Rashin yin hakan ka iya sanyawa a rage yawan adadin kujerun da aka bawa jahar 
 

 

HANNU

Mousa Ubandawaki

Mataimakin Daraktan Labarai da wallafe-wallafe

NAHCON, Abuja

Popular posts from this blog

Yanzu - Yanzu: Bankuna Zasu Karbi Tsofaffin Kudi Ko da Bayan Karewar Wa'adi - Emefiele

Zababben Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Karbar Mulki