Search This Blog

Monday, 28 August 2023

Yanzu-Yanzu : Gwamnatin Kano Ta Sanar Da Rage Kashi Hamsin Cikin Dari Na Kudin Da Daliban Manyan Makarantu Ke Biya

Gwamna Abba Kabir ne ya sanar da hakan a yammacin ranar Litinin

Gwamnan yace ya bawa Shugabannin makarantun gaba da Sakandire dake Kano umarnin rage kudin da dalibai ke biya daga kaso dari zuwa kaso hamsin

Alhaji Abba Kabir Yusuf wanda ya sanar da hakan ta shafinsa na Facebook, ya ce wannan mataki ya faru ne sakamakon tsananin rayuwa da jama’a ke fuskanta a halin yanzu a kasar nan 


Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

FG Urges KOICA, FAO to Align Agricultural Intervention with Nigeria’s Development Priorities, Ward-Based Strategy

The Federal Government has called for stronger alignment between development partners’ interventions and Nigeria’s national deve...