Yanzu-Yanzu : Gwamnatin Kano Ta Sanar Da Rage Kashi Hamsin Cikin Dari Na Kudin Da Daliban Manyan Makarantu Ke Biya

Gwamna Abba Kabir ne ya sanar da hakan a yammacin ranar Litinin

Gwamnan yace ya bawa Shugabannin makarantun gaba da Sakandire dake Kano umarnin rage kudin da dalibai ke biya daga kaso dari zuwa kaso hamsin

Alhaji Abba Kabir Yusuf wanda ya sanar da hakan ta shafinsa na Facebook, ya ce wannan mataki ya faru ne sakamakon tsananin rayuwa da jama’a ke fuskanta a halin yanzu a kasar nan 


Popular posts from this blog

Yanzu - Yanzu: Bankuna Zasu Karbi Tsofaffin Kudi Ko da Bayan Karewar Wa'adi - Emefiele

Zababben Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Karbar Mulki