Yanzu-Yanzu : Kotun Sauraron Korafin Zabe Ta Tabbatar Da Hafizu Ibrahim Kawu A matsayin Wanda Ya lashe zaben Dan Majalisar tarayya na Tarauni

Kotun sauraron zaben 'yan Majalisar tarayya, ta tabbatar da Hafizu Ibrahim Kawu a matsayin wanda ya lashe zaben karamar hukumar Tarauni
A safiyar wannan rana Ce dai Kotun ta yanke wannan hukunci 
Cikakken labarin zai zo muku nan gaba 

Popular posts from this blog

Yanzu - Yanzu: Bankuna Zasu Karbi Tsofaffin Kudi Ko da Bayan Karewar Wa'adi - Emefiele

Zababben Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Karbar Mulki