Hukumar Zabe Ta Sanar Da Abba K Yusuf A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Gwamnan Kano

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa INEC ta bayyana Abba Kabir Yusuf na jam'iyar NNPP  a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Kano da aka kammala kwanan nan da kuri'u 1,019,602.

Popular posts from this blog

Yanzu - Yanzu: Bankuna Zasu Karbi Tsofaffin Kudi Ko da Bayan Karewar Wa'adi - Emefiele

Zababben Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Karbar Mulki