Yanzu-Yanzu : Gwamna Fintiri ya sanya dokar hana fita ta tsawon awanni 24

Gwamnan jihar adamawa Ahmadu Umaru fintiri ya kafa dokar hana fita na awanni 24 a jihar.

A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Suleiman Yahaya Nguroje ya fitar, ya ce “Kwamishanan ‘yan sanda CP Afolabi Babatola, ya tura tawagar jami’an tsaro da suka fito daga sashen ayyuka, Mopol 14pm, CID, SRRT, Crack Squad da Jami’an tsaro ‘yar uwa domin tabbatar da aikin. Gwamnatin jihar Adamawa ta sanya dokar hana fita ta sa'o'i 24."


Cikakken labarin zai zo muku nan gaba kadan
(Justice watch) 

Popular posts from this blog

Yanzu - Yanzu: Bankuna Zasu Karbi Tsofaffin Kudi Ko da Bayan Karewar Wa'adi - Emefiele

Zababben Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Karbar Mulki