Search This Blog

Sunday, 30 July 2023

Yanzu-Yanzu : Gwamna Fintiri ya sanya dokar hana fita ta tsawon awanni 24

Gwamnan jihar adamawa Ahmadu Umaru fintiri ya kafa dokar hana fita na awanni 24 a jihar.

A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Suleiman Yahaya Nguroje ya fitar, ya ce “Kwamishanan ‘yan sanda CP Afolabi Babatola, ya tura tawagar jami’an tsaro da suka fito daga sashen ayyuka, Mopol 14pm, CID, SRRT, Crack Squad da Jami’an tsaro ‘yar uwa domin tabbatar da aikin. Gwamnatin jihar Adamawa ta sanya dokar hana fita ta sa'o'i 24."


Cikakken labarin zai zo muku nan gaba kadan
(Justice watch) 

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

Head of Service Urges Civil Servants to Uphold Ethical Conduct

The Head of Service, Kano State, has called on civil servants to strictly adhere to the Civil Service ethical code and show grea...