Search This Blog

Thursday, 6 July 2023

Hukumar Kula da Yanayi ta Kasar Saudiyya ta ce, yanayin zafi a gobe Juma’a, zai kai daraja Hamsin na tsananin Zafi.

Saboda wannan zafin yanayin, Gwamnatin Saudiyya na bada shawarar cewa Alhazai da suyi Sallar Jumma’ah a Masallatan da suka fi kusa da gidajensu don kaucewa shiga tsananin rana. 

Don haka Ma’aikatar Aikin Hajji ta Kasar Najeriya na kara jaddada ayi anfani da wannan nasihar ta yin Salla a Masallatai Mafiya kusa da Masaukan Alhazanmu.

Sanarwar wacce babban jami'in hukumar NAHCON dake Makkah, Dr Ibrahim Muhammad Sodangi ya sanyawa hannu, ta yi fatan Alhazan zasu yi amfani da wannan shawara ta kwararru da aka domin kaucewa shiga babbar matsala 

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

FG Urges KOICA, FAO to Align Agricultural Intervention with Nigeria’s Development Priorities, Ward-Based Strategy

The Federal Government has called for stronger alignment between development partners’ interventions and Nigeria’s national deve...