Search This Blog

Monday, 11 December 2023

Labari Da Dumiduminsa: 'Yan Majlisar Jahar Rivers 27 Masu Biyayya Ga Wike Sun Bar PDP Zuwa Jam'iyyar APC

Akalla ‘yan majalisar dokokin jihar Ribas 27 cikin 32 ne suka sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC, sakamakon rikicin da ya barke tsakanin gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara da ministan babban birnin tarayya (FCT). Nyesom Wike ya zurfafa.


Wani dan majalisar, Enemi George, ya tabbatar wa gidan talabijin na Channels cewa ‘yan majalisar 27 na karkashin jagorancin Martin Amaewhule ne.

'Yan majalisar sun yanke Wannan hukuncin ne a yayin zamansu na safiyar ranar Litinin

(DailyNews24)

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

Clerics Call, Citizens Cheer: Kano Rallies Behind Muhuyi's Anti-Drug Task Force - By Abba Anwar

Politics apart, if there is anything non-political that can open corridor of victory for the Governor of Kano State,...