Search This Blog

Wednesday, 22 May 2024

Kano Govt. Moves to Strengthen Ties with NAFDAC

Kano state government has reaffirmed its determination to provide qualitative and affordable healthcare services to the teeming populace.

This was disclosed by Director General, Drugs and Medical Consumables Supply Agency, Pharm. Gali Sule today when the management of the agency paid a working visit to the National Agency for Food and Drug Administration and Control.

In a statement signed by the Public Relations Officer of the Agency, Farouk Isa Musa, Pharmacist Gali Sule said they were at NAFDAC office to seek for more collaboration with the federal regulatory agency with purpose of devising ways and means to, healthwise, further safeguard the people in the state.

Speaking further, the DG emphasized that the state government, led by Governor Abba Kabir Yusuf, will not compromise in ensuring its resolve to build and sustain a healthy society.

Responding, the NAFDAC State Coordinator, Alh. Kasim Idrisa Ibrahim pledged to work closely with the Kano DMCSA so as to achieve the desired objective.

The Coordinator stressed that NAFDAC remains committed to transparency and integrity in all its endeavours, adding that as a sister government agency, NAFDAC will always be ready to collaborate with DMCSA.

Speaking during the visit, the Director Drugs and Supply of DMCSA, Pharm. Tukur Ibrahim commended NAFDAC for its sisterly support to his agency, pledging continuous cooperation.

The DG was accompanied by Director Admin and General Services, Haj. Aisha Abubakar Magashi; Director Drugs and Supply, Pharm. Tukur Ibrahim; Director Revenue, Alh. Muhammad Kabiru; Head of Account, Adamu Abdullahi Suleiman; and Head of Drugs Unit, Pharm. Aminu Datti.



Kano: Gov. Yusuf Mulls Partnership with Neitherland Government on Food Security, Climate Change

Kano state governor Alhaji Abba Kabir Yusuf has sought for a diplomatic support of the Kingdom of Neitherlands to accelerate agricultural production and mitigation on the impact of climate change in the state. 

Governor Abba Kabir Yusuf disclosed the proposed diplomatic synergy with the Dutch government on Tuesday when he played host to Ms Eva De Wit, First Secretary Migration at the Embassy of the Kingdom of Neitherlands in Nigeria. 

A statement by Sanusi Bature Dawakin-Tofa, the spokesperson to the Governor, said Governor Yusuf emphasized the impact driven landmark the Kingdom has recorded on agriculture and climate change in Europe. 

According to the release, Governor Yusuf who was passionate with the astronomical rate of agricultural development in Neitherland, expressed his administration's willingness to cement partnership for replication of the recipe in Kano. 

Yusuf has taken the opportunity of the diplomatic visit to roll out some of the initiative anchored by his administration to refocus the productivity of youth population in Kano and food security. 

While intimating the Dutch delegation the level of devastating indices of drug abuse inherited from the immediate past administration, Governor Yusuf said 24 skill acquisition centres have been reopened to gainfully empower the youth. 

Yusuf added that his government has also reformed and rehabilitated about 713 youth who engaged themselves in thuggery activities through concerted collaboration with the Nigerian Police to curb restiveness in the state. 

On her part, Ms De Wit who was also accompanied by the Chief of Mission, International Organization for Migration, Mr. Laurent De Boeck pledged to collaborate with Kano state government in the areas of youth empowerment, food security and climate change.


Tuesday, 21 May 2024

NSCDC rescues 13 victims of human trafficking in Kano

The Kano State Command of the Nigerian Security and Civil Defence Corps (NSCDC), has rescued 13 victims of human trafficking, the News Agency of Nigeria (NAN), reports.

The State Commandant of the corps, Mohammed Lawal-Falala, disclosed this while briefing newsmen on Tuesday in Kano.

Lawal-Falala, disclosed that the victims were rescued on May 20, at Dan Tsinke Quarters in Tarauni Local Government Area of the state.

According to him, we received an information that a man keeps young female children in his house and traffick them to Cameroon to seek for greener pasture.

”On receiving the information, a special surveillance was coordinated by the corps operatives attached to Tarauni Division and the victims were rescued.”

He also disclosed that one suspect was arrested by the operatives of the corps for keeping the victims in his house, while the two prime suspects were still at large.

He explained that the rescued victims included five women, three female children, a boy and four men.

“The rescued victims were on their way to Maiduguri enroute to Cameroon for labour exploitation.

“Out of the 13 victims, 10 are from Kano, while three are from Jigawa State” Lawal-Falala said

The commandant said that the victims would be handed over to the National Agency for the Prohibition of Trafficking in Persons (NAPTIP), for necessary action.

He called on residents in the state to be vigilant and report any suspicious activity as the command would continue to ensure a crime-free and safe state.

He called on parents to protect their wards from being exploited and lured into slavery in the name of seeking greener pasture.

Similarly, the corps also said that it has arrested one suspect, who specialises in stealing tricycle and handsets.

Lawal-Falala said the operatives of the corps arrested the suspect on May 20, in Kano Metropolis.

“Several people have been coming to the command to lodge complaint against the suspect on tricycle theft”, he said.

He said that the suspects would be charged to court upon completion of investigation.

Meanwhile speaking to newsmen, the suspect said that he normally disguises as if he has fracture on his leg tied with bandage and board any a tricycle with his friends.

“Me and my friends will charter a tricycle and on reaching our destination, we will divert the tricyclist and use our key to steal it.

“I have stolen four tricycle. We take them to Katsina State and sell”, the suspect said.
(Dailyfactng)


NAHCON: 2024 Hajj Airlift Enters Seventh Day


By the end of 20th May 2024 being Day 6 of 2024 airlift, FlyNas has transported 4,665 pilgrims followed by Max Air with 4,479. Air Peace has so far conveyed 1,531 pilgrims within the six days of operations making a combined total of 10,675 pilgrims that have been flown to the Kingdom as at 20th of May. 

Thus far, no flight cancellation has been recorded except for a flight delay that resulted in a time shift that affected the Kwara inaugural flight; moving it from yesterday 20th May, 2024 to early hours of today Tuesday 21st May. 

Delightedly, Nasarawa state is the first to conclude airlift of its pilgrims totaling 1,794 for the 2024 Hajj season. Oyo and Armed forces are expected to conclude conveyance of their pilgrims tonight with one leg each remaining.

As we approach the second week of inbound flights into Saudi Arabia, states that are about to commence airlifting of their pilgrims include Kaduna, Yobe, Kano, Adamawa, Borno, and Sokoto states. Plateau state pilgrims are slated to depart today as well.

Pilgrims are advised to be calm and to take note that the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has a policy of First-in-First-Out (FIFO) meaning return from Saudi Arabia to Nigeria will follow the same sequence of departure from Nigeria. Therefore, all pilgrims are expected to spend same estimated number of days in the Kingdom according to their time of conveyance.

In another development, the initial challenge in the issuance of Basic Travel allowance to pilgrims has been resolved. Each pilgrim is now entitled to 500 Dollars cash as BTA as approved by NAHCON in place of a credit card.

 Usara is Assistant Director, Public Affairs, NAHCON

Majalisar Dokokin Kano Za Ta Yi Wa Dokar Masarautu Gyara

A shekarar 2019 dai aka yi wa dokar masarautu a jihar gyara inda aka ƙirƙiro ƙarin masarautu gudu huɗu masu daraja ta ɗaya a jihar.

Majalisar ta amince da hakan ne a zaman da ta yi na ranar Talata.

Majalisar Dokokin Kano  ta amince a dawo da dokar masarautu ta jihar domin yi mata kwaskwarima.

Majalisar ta amince da hakan ne a zaman da ta yi a ranar Talata.

A shekarar 2019 gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje ta yi wa dokar masarautu ta jihar gyara inda aka ƙirƙiro ƙarin masarautu gudu huɗu masu daraja ta ɗaya.

Masarautun sun haɗa da Gaya da Ƙaraye da Rano waɗanda aka ɗaga darajarsu zuwa masu daraja da ta ɗaya daidai da masarautar Kano.

Sai kuma Masarautar Bichi da aka ƙirƙiro, abin da ya sa Kano ta zama tana da masarautu biyar masu daraja ta ɗaya.


Masu adawa da matakin a lokacin sun soki ƙirƙiro sababbin masarautu a Kano domin a cewarsu hakan zai rusa tarihin masaratuar Kano na daruruwan shekaru, inda masarautar take da ƙima a idon duniya saboda faɗinta da kuma tasirinta.

Amma mutanen yankunan da aka ƙirƙiro wa masarautun sun yi maraba da matakin, suna cewa hakan zai ƙara kawo musu ci gaba da bunƙasa.

(TRT Hausa)

Toni Kroos zai yi ritaya daga ƙwallon ƙafa bayan gasar Euro 2024

Toni Kroos ya sanar da cewa zai yi ritaya daga buga ƙwallo idan aka kammala gasar kofin ƙasashen Turai ta Euro 2024.


Gwarzon ɗan wasan tsakiya na Real Madrid, Toni Kroos ya sanar da cewa zai bar ƙungiyar kuma ya yi ritaya daga buga ƙwallon ƙafa kacokan, da zarar an kammala gasar kofin ƙasashen Turai ta Euro 2024.

Kroos ya sanar da wannan ne a matsayin wani hukunci da ya yanke bisa raɗin-kansa, inda ya ce gasar ta Euro 2024 ita ce za ta zamo wasansa na ƙarshe a matsayin ƙwararren ɗan ƙwallo.

Sai dai kafin nan, Kroos zai cigaba da wasa tare da Real Madrid, inda za su buga wasan ƙarshe na gasar Zakarun Turai, ranar 1 ga watan Yuni, inda za su kara da Borussia Dortmund a birnin Landan.

Toni Kroos ya faɗa cewa, “Ranar 17 ga watan Yuli na 2014, ranar da aka gabatar da ni a Real Madrid, rana ce da ta sauya min rayuwa. Rayuwata a matsayin ɗan ƙwallon ƙafa, har da ma rayuwata a matsayina na ɗan-adam”.

Bayan cika shekaru 10 a Madrid, Kroos ya gode wa masoya kulob ɗin, daga nan sai ya ce, "Wannan na nufin aikina na ɗan ƙwallon ƙafa zai zo ƙarshe a bazarar nan bayan gasar Euro”.

Kroos ɗan asalin Jamus ne mai shekaru 34. Yana cikin tawagar Jamus da ta lashe kofin duniya na FIFA a 2014, kuma sau 106 yana buga wa tawagar Jamus wasa.

A watan Yuli 2021 ya sanar da ritaya daga buga wa ƙasarsa wasa, amma a watan Fabrairun 2024 ya sanar da cewa zai dawo ya buga wa Jamus wasa a gasar Euro 2024, bayan da kocin Jamus Julian Nagelsmann, ya neme shi.

Za a buga gasar kofin ƙasashen Turai ta Euro 2024 daga 14 ga watan Yuni zuwa 14 ga watan Yuli a Jamus.

(TRT Hausa)

“Aikinmu Na Aiwatar Da Ka’idojin Zasu Rage Illar Hako Yashi, Da Hako Rijiyoyin Burtsatse Don Kare Albarkatun Kasa” – Gwamna Yusuf

Gwamnatin jihar Kano ta ce ta aiwatar da wasu tsare-tsare don dakile illolin hako yashi da yawan hako rijiyoyin burtsatse, tare da kare albarkatun kasa ga ‘yan baya. 

Gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf ne ya bayyana haka a ranar Litinin a yayin kaddamar da aikin kimar kasa a Kano. 

Gwamna Yusuf wanda ya samu wakilcin mai kula da Shugaban shirin ACReSAL na Kano, Dakta Dahir Muhammad Hashim, ya ce gwamnatin jihar ta fahimci mahimmancin kimar kasa da kuma tasirin da suke da shi wajen samun ci gaba mai dorewa idan aka yi la’akari da muhimman matsayin Kano a harkokin noma da kasuwanci a yankin yammacin Afirka. 

“Alƙawarinmu na haɓaka da haɓaka aikin noma ya yi magana game da ƙudurinmu na haɗin gwiwa na samar da abinci a arewacin Najeriya, da kuma fadada Afirka ta Yamma,” Gov. Yusuf yace. 

"Muna godiya ga goyon baya da ƙwarewar da abokan hulɗarmu suka ba da, ciki har da Cibiyar Harkokin Kasuwancin Ƙasa ta Netherlands, Tare da goyon bayan ku, za mu iya yin amfani da ƙarfin kirkire-kirkire da musayar ilimi don magance kalubalen da ke fuskantar albarkatun ƙasa da kuma share hanyar da za a yi amfani da shi don magance matsalolin da ke fuskantar albarkatun ƙasa. karin juriya da wadata a nan gaba." 

"Tuni gwamnatin jihar Kano tana kashe miliyoyin daloli don inganta madatsun ruwa na kasa da kuma tafki mai ɗorewa a mafi yawan yankunan da ke da busasshiyar ta." 

A cewar gwamnan, bisa la’akari da muhimmiyar rawar da ingancin kasa da ruwa ke takawa wajen samar da noma, gwamnatin jihar Kano ta kafa dakin bincike na zamani na kasa da ruwa a jami’ar Yusuf Maitama Sule ta Kano.” 

"Kamfanin yana aiki a matsayin cibiyar bincike, gwaji da kuma nazarin ƙasa wanda ke ba mu damar yanke shawara mai zurfi da aiwatar da manufofi masu tushe don inganta lafiyar ƙasa da aikin sarrafa ruwa." 

Jaridar SolaceBase ta ba da rahoton cewa an aiwatar da shirin ta hanyar haɗin gwiwar cibiyoyi uku: Cibiyar Raya Taki ta Duniya -IFDC (jagorancin) Ƙungiyar Ci Gaban Netherlands-SNV da Jami'ar Wageningen-WUR wanda abokan hulɗar Ilimi suka goyi bayan AGRA, ICRAF, IITA, IWMI da ISRIC tare da haɗin gwiwar abokan tarayya na ƙasa, ayyuka da shirye-shirye, ƙungiyoyin manoma, kamfanoni masu zaman kansu, Kungiyoyin Mata da Matasa, da sauransu) 

Daraktan cibiyar bunkasa taki ta kasa da kasa (IFDC), Yusuf Dramani a lokacin da yake gabatar da jawabin bude taron ya bayyana cewa, shirin darajar kasa da hukumar DGIS ta dauki nauyin gudanarwa daga shekarar 2024 zuwa 2033, zai kasance na kula da dawwamammen kula da amfanin kasa da lafiyar kasa ta hanyar kara samar da abinci da kuma inganta juriyar kananan manoma ga sauyin yanayi da gigicewa a yankin Sahel (Bukina Faso, Mali, Nijar da Arewacin Najeriya). 

"A cikin shekaru 10 masu zuwa, ƙimar ƙasa za ta tabbatar da cewa kulawar ƙasa mai ɗorewa zai zama ginshiƙi na tsarin noma na Sahelian da Guinea Savanna, inganta haɓakar ƙasa da ikon samar da kadada miliyan 2 na gonaki a cikin Sahel da juriya da inganci. 

kasancewa na masu samar da abinci miliyan 1.5, musamman mata, a cikin ƙasashe huɗu masu aiwatarwa: Burkina Faso, Mali, Nijar, da Arewacin Najeriya. 

"Ƙimar Ƙasa ba za ta zama wani shiri na tsaye ba, amma za ta yi aiki ta hanyar ayyuka, shirye-shirye, manufofi, kungiyoyi da shirye-shiryen kasa. 

"Wannan damar da za ta yi amfani da ita za ta taimaka wajen samar da sabbin dabaru da fasahohi don inganta sarrafa kasa, da karfafa darajar tattalin arziki ga albarkatun kasa da bunkasa yawan amfanin gona," in ji shi.


Monday, 20 May 2024

An ceto mutane 386 bayan shekaru 10 a hannun Boko Haram



Sojoji sun ceto fararen hula 386, akasarinsu mata da kakanan yara, daga Dajin Sambisa, bayan Boko Haram ta sace su kimanin shekaru goma da suka gabata.

Mai rikon mukamin Babban Kwamandan Birget Din Sojin Kasa Na 7, Birgedia AGL Haruna, ne ya bayyana haka ranar Lahadin yayin da yake zantawa da manema labarai a gefen dajin da ke karamar hukumar Konduga ta jihar Borno sakamakon nasarar kammala wani aiki na kwanaki 10 da aka yi wa lakabi da “Operation Desert Sanity 111”.

A cewarsa, an kai farmakin ne da nufin kawar da duk wani burbushin Boko Haram da sauran ’yan ta’adda da ke dajin gami da bayar da dama ga masu son mika wuya su yi hakan.


Janar Haruna ya bayyana fatansa na cewa karin ’yan ta’adda za su mika wuya, inda ya bayyana yadda suke ci gaba da mika wuya ga sojoji.


“Kokarin da muke yi shi ne mu tabbatar da cewa mun kawar da ragowar ’yan ta’adda a Sambisa, tare da bai wa masu son mika kansu damar yin hakan.


“Da wannan aiki, muna sa ran da yawa daga cikinsu za su mika wuya kamar yadda suka fara.


“Mun kuma ceto wasu fararen hula guda 386 a ranar 17 ga Mayu, 2024; kuma na tabbata adadin zai karu,” inji Haruna.


Janar Haruna ya yaba wa sojojin bisa kwazon da suka nuna, ya kuma bukace su da su ci gaba da gudanar da ayyukansu.


Taron majalisar ECOWAS a Kano shine zai kusantar da majalisa ga jama'a-Sanata Barau

 


Baya ga tarukan da suka saba yi a Abuja, Majalisar ECOWAS ta kawo zamanta na ban mamaki na biyu a Kano.


Da yake jawabi ga manema labarai bayan kammala zaman sirri na majalisar ECOWAS, mataimakin shugaban majalisar na farko, Sanata Barau I. Jibrin, ya ce taron zai kara kusantar majalisar da jama’a tare da sanar da su abubuwan da ke faruwa.


Sanata Barau ya ce Kano, kasancewar cibiyar kasuwanci ta  Arewacin Najeriya, ya dace a gudanar da zama na musamman na biyu a Kano.


Sanata Barau ya ce zaman majalisar ECOWAS da za a yi a Kano zai tattauna batutuwan da suka shafi tattalin arziki, tsaro, da sauran al’amuran zamantakewa domin amfanin al’umma baki daya.


A cewar mataimakin shugaban majalisar na farko, majalisar wakilai na kasashe 15 na wannan yanki suna nan Kano, kuma ana son jama’ar Kano su san su, haka kuma majalisar ta san Kano.

(NigerianTracker)

Gwamnatin Kano Ta Umarci Shugabannin Kananan Hukumomi Su Rinka Kai Rahoton Duk Wuri Da Ake Hakar Kasa Ko Yashi Ba Bisa Ka'ida Ba

Kwamishinan ma'aikatar kasa da tsare-tsare ta jahar Kano, Alhaji Abduljabbar Mohammed Umar ya bayyana hakan ga manema labarai bayan karbar koken al'ummomin kananan hukumomiin Gezawa da Gaya da Bebeji da Dawakin Tofa, akan yadda ake hakar kasa a yankunansu ba bisa ka'ida ba.

Kwamishinan ya kara da cewa gwamnatin Kano ta lura  da cewa wasu kamfanoni da suke hakar kasa a garuruwan Chediya Ingawa da Kalebawa a karamar hukumar Dawakin Tofa, wanda gwamnati ta basu umarnin dakatawa, da hakar kasar sun dawo sun ci gaba da aikin hakar kasar bisa zargin suna samun goyon baya daga sama.

Abduljabbar ya kuma kara da cewa a doka gwamnatin Tarayya ita ta ke bada izinin hakar kasa ko ma"adanai, haka kuma Dokar ta baiwa Gwamnatin Jaha ikon sahalewa tare da izinin Gwamna, da izinin shugaban karamar hukuma, da kuma al'ummomin garuruwan da abin zai shafa.
Kwamishinan ya kuma zayyano sharudan da doka ta tanadar kafin fara aikin hakar kasa ko ma'adanai. "Insert"
Abduljabbar Mohammed ya kuma tabbatarwa da al'ummar jahar Kano cewa Gwamnatin Alhaji Abba Kabir Yusuf ba za ta nade hannunta kuma ta zuba Ido ana cutar da al'ummarta ta bari ba, za ta yi duk abin da ya dace bisa doran doka don kare mutuncin Al'ummar  jahar Kano.

Kada Ku Nemi Na Saki 'Yan Daba - Muhuyi Magaji Ya Gargadi 'Yan Siyasa

Clerics Call, Citizens Cheer: Kano Rallies Behind Muhuyi's Anti-Drug Task Force - By Abba Anwar

Politics apart, if there is anything non-political that can open corridor of victory for the Governor of Kano State,...