Search This Blog

Sunday, 19 May 2024

Kabiru Ado Minjibir Elected New President of WAHSUN

The National President of Medical and Health Workers Union, Comrade Kabiru Ado Minjibir has been elected as new President of West African Health Sector Network, WAHSUN.

Comrade Kabiru Ado Minjibir, also Deputy National President of Nigeria Labour Congress NLC was elected at the 24th plenary session of the network held in Abuja.

The meeting, had in attendance Health sector Unions from Ghana, Togo, Liberia, Mali, Burkina Faso, Benin Republic, and Sierra Leone.


Dr. David Tenkorang of the Ghana Registered Nurses and Midwives Association was elected Secretary to pilot the affairs of the Network for the next two years.

In his acceptance remarks, comrade Kabiru Ado Minjibir, pledged to lead by example and thanked me network fot the confidence reposed in him.

Meanwhile, the Medical and Health Workers Union MHWUN, has expressed confidence that Comrade Kabiru Ado Sani Minjibir, ( the magayakin ) Minjibir will live up to expectation.

A congratulatory message signed by the Secretary General of the Union Comrade Auwalu Yusuf Kiyawa prayed to Almighty Allah to guide him appropriately in his new assignment.
(Global Tracker)

Saturday, 18 May 2024

Jami’an NAHCON Dake Makkah Sun Shirya Karbar Alhazan Da Suka Gama Zamansu Na Madinah

Jami’an NAHCON sun shirya tsap don Tarbar Maniyyatan da suka kammala kwanakinsu hudu a Madinah. 

A yayin da hakan ya tabbata ne saboda yadda Jami’an suka hada karfi da karfe tsakanin maaikatan NAHCON dake Makkah da wadanda ke Madinah wajen seta duk bukatun da Alhazan ke da Su a Makkah da suka shafi masaukai da wajajen dafa abinci. 

A zagayen rangadin da Jami’an suka kai wajen dafa girkin da masaukan Alhazan da anjumar yau dinnan ne za su fara baro Madinah don shigowa Makkah bayan kammala kwanakinsu hudu a Madinah din, kampanonin dake dafa abinci sun tabbatarwa NAHCON za su ciyar da Alhazan ba tare da kwange ba hakazalika masu bada masaukai. 
Hakan kuma yasa NAHCON ta sake jaddada lallai idan ba a bai Alhazanta abunda yarjejeniyar da suka rattabawa hannu ba to kampanonin su kwana da sanin za a ma iya soke kwangilar take-yanke. 
Zuwa wani lokaci Kadan yau din ne za a tabbatar da sa idon Jami’an NAHCON zai sa kampanonin bada hidimomi su zage damtse don kada kilu ta jawo bau. Haka kuma yadda Alhazan bana suka dandana dadin Madinah na tsawon kwanaki hudu, haka za su fahimci yanzu dai duk kanwar jaa ce sanda suka iso Makkah ma.
(NAHCON MEDIA)

Kashi 28.5 Na Kanawa Na Fama Da Hawan Jini — Kwamishinan Lafiya



A duk Nijeriya cutar hawan jini ta fi ƙamari a tsakanin al’umma Jihar Kano.


Gwamnatin Kano ta ce, kashi 28.5 cikin 100 na mutanen jihar masu shekaru tsakanin 30 zuwa 79 na fama da cutar hawan jini inda aka gano kusan kashi biyu bisa uku (60.7 cikin 100) sabbin waɗanda suka kamu da cutar.


Kwamishinan Lafiya na jihar, Abubakar Labaran Yusuf ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a bikin ranar hawan jini ta duniya na shekarar 2024 mai taken: “Ku Auna Hawan Jininku, Ku Daidaita Shi Domin Samun Rayuwa Mai Tsawo”.


Ya ce, “Hawan hawan jini ne babban abin da ke haifar da ɗimbin matsalolin lafiya kamar shanyewar ɓarin jiki, ciwon zuciya da ciwon ƙoda da sauransu.


“Yawancin mutanen da ke fama da hawan jini ba su san cewa suna ɗauke da cutar ba saboda ba a gani wasu alamominta.


“Sau da yawa, mutane sun fi fahimtar cewa suna ɗauke da cutar bayan sun kamu da ciwon zuciya ko shanyewar ɓarin jiki.

“Kimanin manyan mutane biliyan 1.28 masu shekaru 30 zuwa 79 a duniya suna fama da hawan jini.

“Sannan an kiyasta cewa adadin masu hawan jini a duniya zai ƙaru zuwa fiye da kashi 31 cikin 100 na mutanen duniya nan da shekarar 2025.


“A yanzu alƙaluman masu hawan jini a Najeriya ya kai kashi 27.6 cikin 100, inda a Jihar Kano, abin da ya fi ƙamari.

“A Jihar Kano, akasarin masu fama da cututtuka da ke da nasaba da zuciya sun samo asali ne daga hawan jini inda alƙaluman ya kai kashi 28.5 cikin 100 daga ciki, wanda daga ciki kusan kashi biyu bisa uku (kaso 60.7 cikin 100) a baya bayan aka gano suna fama da wannan matsala.”

Ya ƙara da cewa, a wani ɓangare na ayyukan tunawa da Ranar Hawan Jini ta Duniya na shekarar 2024, za a kafa cibiyar yi wa jama’a gwajin cutar hawan jini a Ƙaramar Hukumar Gwale da ke Kanon.
(AMINIYA)


Friday, 17 May 2024

Gov. Yusuf, Other North West Governors Push for United Nations Intervention

Governor Abba Kabir Yusuf of Kano state on Friday joined his North West counterparts on advocacy meeting with the officials of United Nations in Abuja. 

Those at the meeting along side Gov. Yusuf are Governors of Kaduna state, Uba Sani; Katsina state, Ummaru Dikko Radda; Jigawa state, Mohammad Namadi; Zamfara state, Dauda Lawan Dare and the Deputy Governor of Sokoto State who represented the Governor.

The Governors' meeting with officials of the United Nations was compelled by unfolding developmental challenges bedeviling the states within the region and the urgent need to solicit for international interventions in the region across critical areas of the economy. 

A statement by Sanusi Bature Dawakin-Tofa, the Spokersperson to Kano state Governor explained the Governors in the region pushed for development agenda for the Northwest. 

The statement emphasized that the first joint meeting of the North West Governors with the UN officials enable avalanch of opportunity to relate issues on health, education, security, agriculture and other salient matters overstretching the capacity of States. 

In their collective submissions, the North West Governors sought for accelerated interventions of the United Nations through it's agencies and volunteers to rescue the region from multiple concerns threatening the survival of the region. 

Recall that the North West Governors were recently hosted on a security symposium by US Institute of Peace to broaden knowledge on strengthening conflict prevention in the region. 

The three days US conference, attended by Governors of Kano, Katsina, Zamfara, Kaduna, Niger, Sokoto, Kebbi, Jigawa,and Plateau states, was designed to support the states address insecurity in Northern Nigeria and better option to mitigate the challenge. 

The intensive executive engagement enable the Governors of some of the trouble states deepen understanding on the dynamics of security threat, it's socioeconomic dimensions, and near-term opportunities to drive stability in Northern Nigeria.

The 2023 new crop of Governors have, for the first time in the political history of the region, collectively agreed to nurture a regional development agenda in key areas of human endeavour under the leadership of Katsina state Governor Ummaru Dikko Radda.


Hajj 2024: CBN Ya Janye Batun Biyan Kudin Guzurin Alhazai Ta Katin ATM

Babban Bankin Najeriya ya dakatar da bayar da guzurin Alhazai na Hajji 2024 ta hanyar katin ATM

Kwafin takardar da Bankin ya fitar wacce kuma  HAJJ REPORTERS ta gani mai kwanan wata 17 ga Mayu 2024 mai dauke da sa hannun daraktan riko na sashen ayyuka na kudi Solaja Muhammed J. Olawumi wanda aka aikewa bankunan kasuwanci ya ce “bayan gaggawar da aka samu tare da lura da karancin lokaci dangane da jigilar jirgin. Alhazan 2024, Shugabancin Bankin ya amince da biyan dukkanin tsabar kudi ga maniyyatan.


“Ku lura cewa wannan sanarwar ta zarce tsarin da aka gabatar muku na farko na ayyukan Hajji na 2024. Nan ba da jimawa ba za a mika wata wasika a hukumance kan hakan.”

Idan dai za a iya tunawa babban bankin ya sanar da hukumar alhazai ta kasa NAHCON da Jihohi da Rundunar Soji cewa za a biya kudin guzurin na Hajjin bana  wanda aka biya dala 500 ga kowane mahajjaci da kashi 60/40 cikin 100. tsabar kudi da kati

Bankin ya ce dala 200 ne kawai za a ba da tsabar kudi yayin da za a ba da ma'auni na $300 a cikin kati

Matakin dai ya janyo ce-ce-ku-ce saboda kalubalen da ake sa ran za a yi kan amfani da kati daga matsakaitan mahajjatan Najeriya a Saudiyya.

(Hajj Reporters)

Hajj2024: Anyi Kira Ga Kason Farko Na Maniyyatan Bauchi Su Kasance Jakadun Jahar Nagari

Amirul Hajj 2024 ma jahar Bauchi, ya bukaci alhazan jihar da su kasance jakadu nagari tare da nuna biyayya da mutunta ka’idojin da Saudiyya ta shimfida.

A sanarwar da Jami'in hulda da jama'a na hukumar, Muhammad Sani Yunusa ya sanyawa hannu, yace Amirul hajj wanda kuma ya kasance Mai Martaba Sarkin Dass Alh. Usman Bilyaminu Othman ya yi wannan nasihar ne a wajen bankwana na musamman ga rukunin farko na maniyyata da aka gudanar a filin jirgin saman Sir Abubakar Tafawa Balew

Sarkin Dass ya bayyana cewa jajircewar da gwamnatin Gwamna Bala Abdulkadir ta yi kan al’amuran addini alama ce da ke nuna sha’awar sa ga rayuwar al’umma.
A lokacin da yake yi musu fatan  yin Hajji karbabbiya, Amirul hajj din ya bukaci maniyyatan da ke da damar zuwa aikin hajjin bana da su yi wa Gwamna addu’a. Jihar Bauchi da kasa baki daya.

A nasa jawabin shugaban kwamitin yada labarai na tawagar Amerul hajji Alh. Yayanuwa Zainabari ya bayyana yadda aikin ya gudana cikin sauki, inda ya danganta nasarar da Gwamnan ya samu, don haka ya jaddada kudirin gwamnati na tabbatar da jin dadin alhazai a duk lokacin da ake gudanar da atisayen.
Tunda Farko a nasa jawabin ga manema labarai gabanin tashin jirgin farko, Babban Sakataren Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Bauchi Imam Abdurrahman Ibrahim Idris ya bayyana cewa jirgin farko na Bauchi ya yi nasarar tashi daga filin jirgin sama na Sir Abubakar Tafawa Balewa dake Bauchi zuwa Saudiyya. tare da alhazai 530.
Imam Abdurrahman ya kara da cewa hukumar Alhazai ta Bauchi ta shirya fara tantance jirgin na biyu daga gobe Asabar 18 ga watan Mayu 2024 da karfe 10:00 na safe.

Ya yaba da bin ka’idojin da aka samu daga rukunin farko na maniyyatan, ya kuma bukaci rukunin da suyi koyi dasu 

Shafin Karbar Rancen Karatu Zai Fara Aiki Ranar Juma’a —Gwamnati

A ranar Juma’a mai zuwa za a bude shafin neman rancen kudin karatu da Gwamnatin Tarayya ta bude domin dalibai zai fara aiki.


Manajan Daraktan Asusun Lamunin Karatu na Najeriya (NELFUND) Mista Akintunde Sawyerr ne ya bayyana 24 ga Mayu, 2024 a matsayin ranar bude shafin neman rancen kudin karatun ga dalibai.

Shugaban ya bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da ya fitar a yammacin ranar Alhamis.


Ya ce masu buƙatar rancen za su iya shiga shafin ta www.nelf.gov.ng domin neman wani agaji kuma sai su tuntubi hukumar asusun ta info@nelf.gov.ng.


Ya ce: “Ta shafin, dalibai za su iya samun rance kudin makaranta ba tare da damuwa ba.”

Sanarwar da ke dauke da sa hannun mai kula da harkokin yada labarai da hulda da jama’a na asusun, Nasir Ayitogo, ta ce shafin samar da rancen na da saukin sarrafawa kwarai da gaske.


Manajan Daraktan Asusun Lamunin karatun Najeriya ya shawarci wadanda suka cancanci wannan tallafi su gaggauta cikewa domin su mori tsarin da zai taimaka wa gobensu.
(AMINIYA)


Thursday, 16 May 2024

Karin Dalibai 7 Na Jami'ar Kogi Sun Shaki Iskar 'Yanci

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kogi ta ce an kuɓutar da ƙarin wasu ɗalibai bakwai da aka sace a Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Confluence da ke yankin Osara a jihar


Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Williams Aya, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis.

Aminiya ta ruwaito kamar yadda hukumar ‘yan sandan ta tabbatar cewa an sace ɗalibai 24 a jami’ar kuma zuwa yanzu an ceto 21 daga ciki.

Ya ce Sufeto-Janar na ‘yan sandan Nijeriya, IGP Kayode Egbetokun, ya tura ƙwararru domin ci gaba da aikin ceto ragowar ɗaliban da ke hannun masu garkuwa da su.


“An tura sashen tsaro na rundunar ‘yan sanda na sama, wanda ya ƙunshi jami’an rundunar masu amfani da jirgi masu saukar ungulu da aka horar da su kan binciken ta sama da jami’an sa ido da kuma sashen leƙen asiri na fasaha (TIU) don ci gaba da aikin ceton da kuma kai farmaki kan masu aikata laifuka a jihar.


“Ƙwararru jami’an tsaro tare da haɗin gwiwa ne suka kai ga ceto ƙarin mutane bakwai (7) da aka sace wanda ya kawo adadin zuwa 21.

“Muna nan akan bakarmu wajen ci gaba da duk mai yiwuwa domin tabbatar da cewa an kuɓutar da dukkan ɗaliban cikin aminci tare da gurfanar da waɗanda suka aikata laifin domin a hukunta su,” in ji shi.


Ya ƙara da cewa gwamnatin jihar Kogi da ma al’ummar jami’ar sun gamsu da aikin ceton da ake yi kawo yanzu.


Kwamishinan ‘yan sandan jihar, Benthrad Onuoha, ya yabawa Sufeta Janar ɗin bisa goyon baya kan aikin da suke gudanarwa.
(AMINIYA)


DG KSACA Urges Kano Residents To Comply With Mandatory Premarital Screening Law

The Director General Kano State Agency for the Control of AIDS,Dr Usman Bashir, has urged residents of the state to comply with the recently signed mandatory premarital screening law by His Excellency the Exec Gov of Kano State Alh Abba Kabir Yusuf.

In a statement signed by Information Officer of the Agency, Usman Datti, this was monitored today, as the Director General KSACA Dr. Usman Bashir was speaking during a live radio program "Barka da Hantsi" aired on Freedom Radio early this morning.

Dr. Usman Bashir said the bill already signed in to law by Governor Abba Kabir Yusuf will surely reduce number of children born with underlying deseases such as sickle cell anaemia, HIV/AIDS, and hepatitis, adding that the new law has also made a provision for some  related deseases that might be identified in the course of medica investigation.

According to him the new law made it compulsory that all intending couples get screened and present certificate before they are granted permission to live as couples or provided with appropriate counseling on how to live a healthy marital life.

The DG also stated that  prohibition of social discrimination or stigmatisation against individuals living with HIV/AIDS, sickle cell anaemia, hepatitis, and related conditions has been included in the law as people affected need proper counseling and support from the community.

He further commended the effort of the State Governor for the initiation and implementation of  viable policies and programs that will ensure a  healthy people in the state.


Hisbah Ta Haramta Wa Maza Yin DJ A Tarukan Mata A Kano

Sheikh Daurawa ya ce yin hakan ya zama dole don rage cakuɗuwar maza da mata a wuraren bukukuwa

Hukumar Hisba ta Jihar Kano ta sanar cewa daga yanzu an haramta wa maza yin aikin DJ a tarukan mata a jihar.


Shugaban Hukumar, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, ya sanar da hakan ne a lokacin ganawarsa da ƙungiyoyin masu sana'ar kida na DJ.

Malamin ya bayyana cewa yin hakan ya zama dole ne rage cakuɗuwar maza da mata a wurin bukukuwa a Jihar Kano.

(AMINIYA)